Ƙasar Amurka Ta bayyana tawagar da za su halaci rantsar da sabon shugaban Najeriya

Amurka ta ayyana tawagarta da za su halaci rantsar da sabon shugaban Najeriya

Shugaban Amurka Joe Biden, ya bayyana sunayen wakilan gwamnatinsa da za su haraci rantsar da sabon shugaban Najeriya mai jiran-gado, Bola Tinubu, ranar Litinin 29 ga watannan nan a Abuja.

GA CIGABAN RAHOTON TARE DA FATIMA MUHAMMAD ADAM

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *