• Home  
  • Kano: Al’umma Na Kokawa Kan Wata Sabuwar Ta’ada ta ‘Yan Adaidaita Sahu
- Labarai

Kano: Al’umma Na Kokawa Kan Wata Sabuwar Ta’ada ta ‘Yan Adaidaita Sahu

Wasu daga cikin mazauna birnin Kano sun yi ƙorafi a kan wata sabuwar ta’ada da wasu daga cikin matuƙa baburan Adaidaita ke yi na rashin kunna fitilars

Wasu daga cikin mazauna birnin Kano sun yi ƙorafi a kan wata sabuwar ta’ada da wasu daga cikin matuƙa baburan Adaidaita ke yi na rashin kunna fitilarsu da daddare yayin da suke tuƙi, wanda hakan na iya yin sanadiyyar aukuwar haɗura, yayin tsallaka titi.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000