Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Hukumomin jihar Kano sun kaddamar da dokar ta-ɓaci game da satar waya

Muhammad Auwal SuleimanJune 20, 20230

majalisar dokokin jihar Kano ta nuna damuwa kan matsalolin satar waya da sane da shan miyagun kwayoyi da ma waɗansu laifukan da ke barazana ga zaman lafiyar jihar.

Read more

Gwamnan Kano ya aike da sunaye 19 ga majalisar dokoki domin tantance su

Muhammad Auwal SuleimanJune 20, 20230

Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya turawa Majalisar dokokin jihar kano sunayen mutane 19 domin tantancesu don nada su a matsayin kwamishinonin sa Kuma yan majalisar zartarwa jiha.

Read more

Shugaban Kasar Najeriya Ya Amince da Nadin Hafsoshin Sojin Kasar da Mashawarci Kan Tsaro

Muhammad Auwal SuleimanJune 20, 20230

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da yi wa dukkan hafsoshin tsaron Nijeriya da sufeto-Janar na ‘yan sanda da masu ba da shawara kan sha’anin tsaro da Kwanturola-Janar na Hukumar Kwastam murabus daga Ma’aikatunsu tare da maye gurbinsu nan take.

Read more

Mai Shari’a Zainab Bulkachuwa Ta Musanta Batun da Mijinta Ya Yi Kan Yin Alfarma

Muhammad Auwal SuleimanJune 20, 20230

Tsohuwar Shugabar Kotun Daukaka Kara ta Najeriya Mai Shari’a Zainab Bulkachuwa ta musanta kalaman da mai gidanta ya yi na cewa ya yi amfani da damarsa, wajen nema wa abokan siyasarsa Sanatoci alfarma lokacin da take aiki a matsayin alkaliya.

Read more

Hukumar EFCC musanta batun neman tsohon gwamnan jihar Zamfara ruwa a jallo

Muhammad Auwal SuleimanJune 19, 20230

Hukumar da ke yaƙi da yi wa arziƙin ƙasa ta’annati EFCC ta ce ba ta neman tsohon gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ruwa a jallo.

Read more

Wasu Mahara sun kai hari gidan wani shugaba tare da halaka shi da ’ya’yansa 4

Muhammad Auwal SuleimanJune 19, 20230

Wasu Mahara sun kai hari gidan Ardon Birni da kewayen Zariya, Alhaji Shuaibu Mohammed inda suka halaka shi tare da ’ya’yansa guda 4 a daren Asabar.

Read more

Kamfanin KEDCO ya bayyana dalilin da ya sa ake fama da karancin wutar Lantarki a Kano

Muhammad Auwal SuleimanJune 19, 20230

Kamfanin rarraba wutar lantarki na KEDCO ya bayyana cewa matsalar da wasu turakun watu dake tunkudo wutar lantarki daga babban tashar samar da wutar dake shiroro ne yasa ake fuskantar matsalar rashin wutar lantarki a jihar kano Jigawa da kaduna

Read more

Gwamnan Kano ya sake amincewa da nada-naden sabbin mukamai a gwamnatinsa

Muhammad Auwal SuleimanJune 19, 20230

Sanarwar ta ce Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf wanda ake wa lakabi da Abba Gida-gida ya taya su murna tare da cewa nadin nasu ya fara aiki ne nan take.

Read more

Gwamnatin Kano ta biya kudin jarrabawar NECO ga daliban makarantun gwamnati 55,000

Muhammad Auwal SuleimanJune 19, 20230

Gwamnan KANO Injiniya Abba Kabir Yusuf ya amince da biyan kudin jarrabawar NECO ga daliban makarantun gwamnati 55,000 domin samun damar rubuta jarabawar ta kammala makarantar sakandire ta shekarar 2023 (SSCE).

Read more

Gwamnatin Kano Ta Sanar da Aniyarta Ta Farfado da Ganuwar Birnin Kano

Muhammad Auwal SuleimanJune 19, 20230

Gwamnatin jihar Kano ta ce ta shirya tsaf domin gyara yin amfani da baraguzan gine-ginen da aka rushe wajen sabunta ginin ganuwar Kano, a kokarin gwamnatin na maido da wuraren tarihi a jihar.

Read more

Posts navigation

1 … 235 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama