Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi

Kotu a Kano ta rufe gidan mai da gidajen wanka da wajen siyar da nama saboda karya dokar muhalli.

Shugaba Buhari Na Ƙaddamar da Sabbin Launukan Rundunar Sojin Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanApril 27, 20230

Ana gudanar da bikin kaddamarwar ne a dandalin Eagle Square da ke Abuja babban birnin ƙasar, inda shugaban ya samu rakiyar shugaban ma’aikata na fadarsa, Farfesa Ibrahim Gambari.

Read more

Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargaɗi Game da Munin Yakin Ƙasar Sudan

Muhammad Auwal SuleimanApril 26, 20230

Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya bayyana tashin hankalin da ke faruwa a Sudan a matsayin abin takaici, inda ya gargadi taron Majalisar a jiya Talata cewa yakin na iya yaduwa zuwa

Read more

Abuja: Masu Garkuwa da Mutane Sun Yi Awon Gaba da Mutane 29

Muhammad Auwal SuleimanApril 26, 20230

Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da wasu mutane 29 da suka hada da manya maza, matan aure da yara a kauyen Yewuti, mahaifar tsohon mataimakin shugaban karamar hukumar Kwali, Alhaji Zubairu Jibrin Yewuti.

Read more

Kotu Ta Umarci GT-Bank Ya Biya Muhuyi Rimingado Miliyan 5

Muhammad Auwal SuleimanApril 26, 20230

Kotun ma’aikata ta kasa da ke Abuja ta umarci Bankin (GT) da ya biya korarren shugaban hukumar korafe-korafen jama’a da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, Muhuyi Rimingado,

Read more

Nassarawa: ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 17 Kan Zargin Garkuwa da Mutane

Muhammad Auwal SuleimanApril 26, 20230

Rundunar ’yan sandan Jihar Nasarawa ta yi nasarar kama mutane goma sha bakwai da ake zargi da ayyukan garkuwa da mutane don karbar kudin fansa

Read more

Najeriya Ta Fara Biyan Karin Albashin Kaso 40% Na Albashin Ma’aikatanta

Muhammad Auwal SuleimanApril 26, 20230

Karin albashin ya shafi ma’aikatan da ke karkashin tsarin biyan albashi na bai daya su dubu 144,766, kuma karin zai kai har kan alawus-alawus dinsu.

Read more

Shugaba Buhari Ya Yi Kira Kan Cigaba da Kare Tekun Guinea

Muhammad Auwal SuleimanApril 26, 20230

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya jaddada muhimmanci aiwatar da taron ƙolin ƙasashen yankin tekun Guinea wato “Gulf of Guinea Commission”

Read more

Allah Ya Yi Wa Tsohon Ministan Kwadago,Jigo a jam’iyyar PDP Rasuwa

Muhammad Auwal SuleimanApril 26, 20230

Musa Gwadabe ya rasu ne a Kano yana da shekaru 86 a daren jiya Talata, bayan doguwar jinya, kamar yadda jaridar majiyarmu ta ruwaito.

Read more

Allah Ya Yi Wa Rajistaran Jami’ar Bayero Rasuwa

Muhammad Auwal SuleimanApril 26, 20230

Wannan sanarwa wannan rashi da jami’ar Bayero ta yi, ya fito ne daga hannun Daraktan Hulɗa da Jama’a na Jami’ar Bayero Kano, Malam Lamara Garba.

Read more

Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Kwashe Ma’aikatanta Daga Sudan

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Majalisar Ɗinkin Duniya ta kwashe ɗaruruwan ma’aikatanta da iyalansu daga Khartoum da sauran yankunan Sudan, a cewar wani mai magana da yawun Babban Sakataren ƙungiyar.

Read more

Posts navigation

1 … 236 … 260
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama