Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Kungiyar Editocin Najeriya Ta Zabi Eze Anaba Na Jaridar Vanguard a matsayin Shugaba

Muhammad Auwal SuleimanJune 19, 20230

Sauran wadan aka zàba sun hada da Hussaina Akila Banshika ta Gidan Radiyo Tarayya da ke Abuja a Matsayin mataimakiyar shugaba, da  Umoru Ibrahim na Jaridar Triumph da ke aka zaba matsayin Mataimakin Shugaba shiyyar Arewa.

Read more

YADDA WATA MATASHIYA TA KARBI ADDININ MUSULINCI A HANNUN WANI MALAMI A GARIN KANO

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Yadda wata matashiya ta karbi addinin musulinci bayan sauraren wa’azi a garin Kano.

Read more

Angola: ‘Yan sanda sun tarwatsa mutanen dake zanga-zanga kan karin farashin man fetur

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

‘Yan sanda a Angola sun yi amfani da hayaƙi mai sa hawaye wajen tarwatsa gungun mutanen da suka fito suna zanga-zanga kan karin farashin man fetur a ƙasar.

Read more

Al’ummar Kasar Mali Sun Fita Rumfunan Zabe Domin Kada Kuri’ar Raba Gardama

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Al’ummar Kasar Mali Sun Fita Rumfunan Zabe Domin Kada Kuri’ar Raba Gardama

Read more

Gombe: Rahotanni Sun Nuna Ana Cigaba da Samun Karuwar Masu Yin Tazarar Haihuwa

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Hukumar Lafiya a Matakin Farko ta Jihar Gombe, ta bayyana cewa an samu qaruwar sabin masu yin tazarar haihuwa a jihar, da kimanin mutane 28,561 daga watan Janairu zuwa Maris ɗin 2023.

Read more

kwamitin kwashe shara ta jihar Kano ya sanar da shiga matakin karshe na kammala aikinsa

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Shugaban kwamitin kwashe shara na jihar Kano Amb. Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya bayyana cewa nan da kwanaki biyu masu zuwa kwamitinsa zai kammala aikinsa, wanda a yanzu aikin nasu na kwashe sharar yana matakin karshe.

Read more

Hukumar DSS ta bankado shirin da wasu ke yi domin bata gwamnatin Bola Ahmad Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Hukumar tsaro ta DSS a Nijeriya ta ce ta bankado shirin da wasu ke yi don bata sunanta da na gwamnatin Shugaba Bola Tinubu sakamakon tsare Godwin Emefiele, shugaban babban bankin kasar da aka dakatar daga aiki.

Read more

Ministan harkokin wajen Saudiyya ya tattauna da shugaban kasar Iran

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Ministan harkokin wajen Saudiyya Faisal Bin Farhan, ya isa Tehran tare da tattaunawa da shugaban Iran da kuma Ministan harkokin waje Ebrahim Raisi da Hossein Amir Abdolliah.

Read more

Sakataren Harkokin Wajen Amurka Ya Kai Ziyarar Aiki Kasar Sin

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken na ci gaba da ziyararsa ta kwana biyu a Beijing babban birnin China.

Wannan ziyara ita ce ta farko da waji babban jami’in diflomasiyya daga Amurka ya kai China cikin kimanin shekara biyar.

Read more

Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, Ya Umarci Al’umma da Su Fara Duban Watan Babbar Sallah

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya umarci Musulmai a faɗin Najeriya da su fara duban watan Zul-Hijja na shekrar 1444 ta hijira daga yau Lahadi.

Read more

Posts navigation

1 … 236 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama