Gwamnatinmu Za Ta Gyara Ma’aikatun Gwamnati – Abba Gida-gida
Zababben Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya ce gwamnatinsa za ta himmatu wajen gyara ma’aikatun gwamnati a wani yunkuri na karfafa tsarin samar da ayyuka masu inganci.
Zababben Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya ce gwamnatinsa za ta himmatu wajen gyara ma’aikatun gwamnati a wani yunkuri na karfafa tsarin samar da ayyuka masu inganci.
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Nijeriya, NAFDAC, ta ce, ranar Talatar nan za ta soma gwaji kan ingancin taliyar Indomie a fadin kasar.
A yayin da ake shirin fara kwaso rukunin na biyu na ɗaliban ƙasar nan da ke Sudan, rahotanni na cewa rukunin farko da aka kwaso bas u samu damar shiga ƙasar Masar ba, bayan da hukumomin kasar
Shugaban ƙungiyar iyayen ɗaliban da suka rage a hannun ‘yan fashin daji, Salim Ka’oje ne ya tabbatar da haka, inda ya ce ‘yan matan huɗu sun kuɓuta ne sanadin wani ƙoƙari da mahaifan ɗaliban da kuma masu tallafa musu suka yi.
Jami’an rundunar yan sanda a jihar Kano sun kama bindigogin AK-47 guda hudu daga wajen wasu miyagu a hanyar Kano zuwa Bauchi.
Rundunar sojin Najeriya ta aike da dakarunta 197 Gambia domin gudanar da aikin wanzar da zaman lafiya, daga cikinsu akwai manyan ofisoshi 14 da kuma sojoji 183.
Gwamnatin Shugaba Buhari Kafa Tarihi a Harkar Sufurin Jiragen Sama
Jami’an rundunar yan sanda a jihar Kano sun kama bindigogin AK-47 guda hudu daga wajen wasu miyagu a hanyar Kano zuwa Bauchi.
IYARAR JAKADAN KASAR SPAIN ZUWA FADAR HADEJIA
A ranar 28 ga watan Yunin shekarar 2022 a taron Ƙoli Na Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa da Ƙasa ne aka yanke shawarar tabbatar da wani ƙuduri na samar da tsaftataccen Yanayin Wurin Aiki a matsayin