Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi

Kotu a Kano ta rufe gidan mai da gidajen wanka da wajen siyar da nama saboda karya dokar muhalli.

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Ayyana Juma’a a Matsayin Ranar Sallah Ƙarama

Muhammad Auwal SuleimanApril 21, 20230

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa’ad III ya sanar da ganin jinjirin watan Shawwal a Najeriya.

Read more

Yemen: Mutane 85 Sun Rasu, 320 Sun Jikkata Yayin Karɓar Tallafin Kuɗi

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Akalla rayukan mutane 85 sun salwanta ciki har da mata da yara yayin da wasu mutanen fiye da 320 suka ji munanan raunika bayan aukuwar wani turmutsitsi a birnin Sanaa da ke karkashin ‘yan tawaye

Read more

Ba Ni da Masaniyar Murabus Ɗin Shugaban Hukumar Shige da Fice -Aregbesola

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, a jiya Laraba, ya musanta masaniya kan umarnin da aka bayar na yin murabus din mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa, Isah Idris Jere.

Read more

Shugaba Buhari Ya Dawo Najeriya Bayan Kai Ziyarar Aiki Saudiyya

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya isa Abuja, Babban Birnin Tarayya bayan ya shafe kwanaki takwas yana ziyarar aiki a kasar Saudiyya.

Read more

Gwamnan Adamawa, Fintiri, Ya Bayyana Takararsa a Matsayin Mafi Wahala

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP, ya bayyana cewa takarar da ya yi da wasu mutane ne masu karfin fada-a-ji da ke Abuja, ba da Aishatu Binani ba.

Read more

INEC Ta Miƙa Shaidar Lashe Zaben Jihar Kebbi Ga Nasir Idris

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), a Jihar Kebbi, ta bayar da takardar shaidar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar, Nasir Idris da mataimakinsa Umar Abubakar da ‘yan majalisar dokokin jihar 10.

Read more

Mutane 764 Ke Kamuwa da Kansar Baki a Najeriya – Ministan Lafiya

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

Ministan Lafiya, Osagie Ehanire, ya ce cutar kansar baki da aka fi sani da kansar baka, na kashe mutane 764 a Najeriya duk shekara.

Read more

Adamawa: INEC Ta Yi Alla-wadai da Cin Zarafin Kwamishinanta

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta yi Allah-wadai da kakkausar murya dangane da cin zarafin kwamishinanta, wanda aka yi masa tsirara, sakamakon

Read more

‘Yan Sanda Sun Kame Wani Ɗan Jarida Mai Daukar Hotuna a Lagos

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

A wani ci gaba, Jaridar Dailytrust ta wallafa a shafinta cewa an kame mata wani ma’ikacinta, Ben Uwalaka, da ke bakin aiki a lokacin da yake ɗaukar hotunan yadda zanga-zangar

Read more

Ma’aikatan Sufurin Jiragen Saman Nageriya Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

Yau Litinin ne ma’aikatan sufurin jiragen saman ƙasar nan suka fara yajin aikin kwanaki biyu, domin neman a kyautata musu yanayin aiki da kuma wasu kuɗaɗe da suke bin gwamnati.

Read more

Posts navigation

1 … 238 … 260
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama