Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi

Kotu a Kano ta rufe gidan mai da gidajen wanka da wajen siyar da nama saboda karya dokar muhalli.

Fitaccen Marubuci,Wole Soyinka, Ya Yi Alla-wadai da Kalaman Datti Baba Ahmed

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Fitaccen Marubucin Najeriya, Farfesa Wole Soyinka, ya yi Allah wadai da kalaman Sanata Datti Baba Ahmed, ‘dan takarar mataimakin shugaban kasar karkashin Jam’iyyar Labour a zaben da ya gabata a kasar. 

Read more

Gwamnatin Tarayya Ta Zargi Peter Obi da Cin Amanar Ƙasa

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Gwamnatin tarayyar ta zargi dan takarar shugabancin kasar na jam’iyyar Labor, Peter Obi da cin amanar kasa tare da kuma tunzura jama’a bayan ya fadi a zabe.

Read more

Mun Ji Takaicin Faɗuwa Zaɓe a Kano – APC

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya shaida wa majiyarmu cewa, babban abin bakin ciki shi ne a ce sun rasa Kano

Read more

Akwai Buƙatar Inganta Tsaro a Filayen Sauka da Tashin Jiragen ƙasar Nan – Olajide

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Wannan kira ya fito ne ta bakin ɗan majalisar wakilai,  Jimoh Olajide, a yayin gabatar da ƙudurinsa sakamakon wata hatsaniya a yayin da wani fasinja ke ƙoƙarin hawa jirgin saman da ake kira da Ibom Air plane.

Read more

Donald Trump Ya Gurfana a Gaban Kotu Bisa Zargin Aikata Wasu Laifuka

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Ana zargin tsohon shugaban ne da biyan wata jarumar fina-finan batsa, Stormy Daniels toshiyar baki don ka da ta yi bayani game da alaƙar da ta taɓa shiga tsakaninsu lokacin da yake takarar shugabancin ƙasar a zaben 2016.

Read more

Wani Dan Jarida Ya Rasa Aikinsa Saboda Caccakar Gwamnan Borno

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Dan jaridar da ake zargi da caccakar Gwamna Babagana Umara Zulum na Jihar Borno ya jawo masa rasa aikinsa sakamakon harzuka da Gwamnan ya yi.

Read more

Kebbi: Hukumar Kwastam Ta Kama Kayayyaki Na Kusan Miliyan 23

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Hukumar kwastam reshen jihar Kebbi ta kama wasu kayayyaki na fasa ƙwauri da harajinsu ya kai Naira Miliyan Ashirin da uku, da dubu dari da arba’in da ɗaya, da naira dari takwas da uku a wurare daban-daban na jihar.

Read more

Allah Ya Yi Wa Matar Tsohon Gwamnan Kano, Audu Bako, Rasuwa

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Hajiya Ladi Audu Bako, wacce mata ce ga gwamnan Kano na farko a mulkin soji (1967 zuwa 1975), kwamishinan yan sanda Marigayi Alhaji Audu Bako, ta rasu tana da shekaru 93 a Duniy

Read more

Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Zargi Ƙasar Sudan Ta Kudu Da Kisan Fararen Hula

Muhammad Auwal SuleimanApril 4, 20230

Wata tawagar kwararrun Majalisar Dinkin Duniya ta zargi jami’an gwamnatin Sudan ta kudu da hannu a azabtarwa da cin zarafi da kuma kisan tarin fararen hular da ya faru a sassan kasar.

Read more

Shugaba Buhari da Muƙarabansa Na Shirin Bayyana Kadarorinsa

Muhammad Auwal SuleimanApril 4, 20230

Shugaba Najeriya Muhammadu Buhari da mataimakinsa, Farfesa Yemi Osinbajo da Ministoci 44 a Majalisar Zartarwa ta tarayya da Gwamnoni 2

Read more

Posts navigation

1 … 243 … 260
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama