Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

TARON BIKIN RANTSAR DA SABON GWAMNAN JIHAR JIGAWA MAL UMAR NAMADI ƊAN MOƊI

Muhammad Auwal SuleimanJune 2, 20230

TARON BIKIN RANTSAR DA SABON GWAMNAN JIHAR JIGAWA MAL UMAR NAMADI ƊAN MOƊI

Read more

BIDIYO: TARON SAMAR DA MAKOMA MAI DOREWA A BANGAREN KIWON LAFIYA TA HANYAR KIRKIRE-KIRKIRE

Muhammad Auwal SuleimanJune 2, 20230

BIDIYO: TARON SAMAR DA MAKOMA MAI DOREWA A BANGAREN KIWON LAFIYA TA HANYAR KIRKIRE-KIRKIRE

Read more

Ana Shirin Ba Wa Tsofaffin ‘Yan Majalisun Najeriya Karo Na 9 Naira Biliyan 30

Muhammad Auwal SuleimanJune 2, 20230

Hukumar Gudanarwar Majalisar Dokoki ta Kasa, ta fara shirin biyan Sanatoci da ’yan Majalisar Wakilai masu barin gado kudaden sallama da suka kai Naira biliyan 30.

Read more

NNPC na shirin ba wa wasu kamfanoni damar shiga harkokin samar da man fetur a Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJune 2, 20230

Shugaba kamfanin na NNPC Mele Kyari ya ce, nan ba da dadewa ba farashin zai sauko idan aka sami wasu kamfanoni da za su shiga a dama da su wajen samar da man.

Read more

Kungiyar Kwadago Ta Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki Bayan Cire Tallafin Man Fetur

Muhammad Auwal SuleimanJune 2, 20230

Shugaban kungiyar Joe Ajaero shi ne ya sanar da haka, bayan wani taron gaggawa da shugabannin kungiyar suka yi yau a Abuja.

Read more

Kano: Hukumar Jin Dadin Alhazai Ta Bayyana Yadda aka Damfari Maniyyatan Bana 190

Muhammad Auwal SuleimanJune 2, 20230

Sabon Babban sakataren hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano lamin  Rabi’u Danbappa ya zargin magabacinsa da damfarar maniyyata suka biya kudin kujerun Hajji 190 na bogi.

Read more

Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Shugaban Kasa Ta ja hankalin Lauyoyin Peter Obi

Muhammad Auwal SuleimanJune 1, 20230

A ci gaban da zaman kotun sauraren ƙararraki na zaɓen shugaban ƙasa, kotun sauraren kararrakin zaben shugaban kasar ta caccaki dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, kan rashin shirya wa karar da ya shigar na kalubalantar nasarar Shugaba Bola Tinubu

Read more

Ƙungiyar Dattawan Arewa Ta Bukaci Shugaba Tinubu Ya Cika Alƙawarin da Ya Dauka

Muhammad Auwal SuleimanJune 1, 20230

Ƙungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta buƙaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya cika alƙawarin da ya ɗauka na tabbatar da tsaro da rage talauci a yankin Arewa.

Read more

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano Ta Kame Mutane 93 Bisa Zargin Ta da Tarzoma

Muhammad Auwal SuleimanJune 1, 20230

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Muhammed Usaini Gumel ne ya bayyana haka a jiya a yayin wata zantawa da manema labarai.

Read more

Ƙungiyar ‘Yan Jaridu Ta Ƙasa, NUJ, Ta Taya Sabon Hadimin Gwamnan Kano Murna

Muhammad Auwal SuleimanJune 1, 20230

Sanarwar taya murnar wacce ta samu sa-hannu ciyaman ɗin ƙungiyar kwamared Abbas Ibrahim da sakataren ƙungiyar kwamared Abba Murtala waɗanda suka ce an ajiye ƙwarya a gurbinta saboda irin ƙwarewa da yake da ita.

Read more

Posts navigation

1 … 243 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama