Kano: Hukumar Jin Dadin Alhazai Ta Bayyana Yadda aka Damfari Maniyyatan Bana 190

Sabon Babban sakataren hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano lamin  Rabi’u Danbappa ya zargin magabacinsa da damfarar maniyyata suka biya kudin kujerun Hajji 190 na bogi.

A lokacin da yake karbar jagorancin hukumar a hannun tsohon shugabanta, Muhammad Abba Danbatta , Lamin ya ce, ya  tarar an sayar da kujeru fiye da wadanda Hukumar Aikin Hajji a Kasa (NAHCON) ta ba jihar. Lamin yace a  Hukumar NAHCON ta b

Babban sakataren hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano lamin  Rabi’u Danbappa ya zargin magabacinsa da damfarar maniyyata suka biya kudin kujerun Hajji 190 na bogi.

A lokacin da yake karbar jagorancin hukumar a hannun tsohon shugabanta, Muhammad Abba Danbatta , Lamin ya ce, ya  tarar an sayar da kujeru fiye da wadanda Hukumar Aikin Hajji a Kasa (NAHCON) ta ba jihar. Lamin yace a  Hukumar NAHCON ta b

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr