Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi

Kotu a Kano ta rufe gidan mai da gidajen wanka da wajen siyar da nama saboda karya dokar muhalli.

Kasashen Saudiyya da Iran Za Su Sake Bude Ofisoshin Jakadancinsu

Muhammad Auwal SuleimanMarch 11, 20230

ran da Saudiyya sun amince da sake kulla huldar diflomasiyya tare da bude ofisoshin jakadanci bayan kwashe shekaru ana takun-saka tsakanin kasashen biyu

Read more

Kano: Gwamnati Ta Musanta Zargin Sa-hannun a Shari’ar Ado Doguwa

Muhammad Auwal SuleimanMarch 11, 20230

Gwamnatin jihar kano ta ƙarya ta zargin da ake mata na kokarin kawo cikas akan shari’ar zargin kisa da ake wa Alasan Ado doguwa.

Read more

INEC Ta Yi Tirjiya Game da Hukuncin Wata Babbar Kotu Kan Amfani da Katin Zaɓe Na Wucin-gadi

Muhammad Auwal SuleimanMarch 11, 20230

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta kasa ta ce tana shirye-shiryen ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotu wanda ta bai wa waɗanda suka shigar da ƙara damar yin zaɓe da katin zaɓe na wucin-gadi.

Read more

‘Yan tada-ƙayar-baya da dama sun miƙa wuya Ga rundunar sojin Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanMarch 11, 20230

Shalkwatar tsaron kasar nan ta ce ‘yan ta-da-ƙayar-baya 1,332 ciki har da iyalansu ne suka miƙa wuya ga dakarun Operation Haɗin kai a faɗin yankin arewa maso gabas cikin mako biyu da ya wuce.

Read more

Babbar Kotu Ta Umarci INEC Ta Sahale Amfani da Katin Zaɓe Na Wucin-Gadi

Muhammad Auwal SuleimanMarch 10, 20230

Kotu ta umarci Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta bar wasu masu katin zabe na wucin gadi su kada kuri’a a zaben gwamnoni da majalisun dokokin jiha da ke tafe ranar 18 ga watan Maris, 2023.

Read more

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar da Sanata Rufa’i Sani Hanga a Matsayin Zaɓaɓɓen Sanata

Muhammad Auwal SuleimanMarch 10, 20230

Kotun kolin nijeriya ta tabbatar da sanata rufa’I sani hanga a matsayin zabbaben dsanatan kano ta tsakiya a jam’iyar NNPP.

Read more

Wani Jirgin ƙasa ya yi taho mu gama da wata mota a jihar Ikko

Aishatu SuleMarch 9, 20230

Fasinjoji Da Dama Sun Jikkata a Wani Haɗarin Jirgin Ƙasa Da Mota a Jihar Legas. Wani jirgin ƙasa ya haɗu da wata motar fasinjoji a yankin Shogunle na Oshodi a jihar Legas.

Read more

Gobara ta Ƙone Wasu Rumfuna da Dama a Kasuwar Rimi da ke Jihar Kano

Aishatu SuleMarch 9, 20230

Wata gobara ta tashi a kasuwar Rimi da ke Kano, inda ta ƙone shaguna sama da 19 a cewar Kanfanin Dillacin Labarai ta Ƙasa (NAN).

Read more

INEC Ta dage zaɓen gwamnoni da’Yan Majalisun Jihohi a Najeriya

Aishatu SuleMarch 9, 20230

Hukumar Zaɓe ta Najeriya INEC ta ɗage zaɓen gwamnoni da na ‘yan majalisar dokokin jihohi da mako guda, wato zuwa 18 ga watan Maris ɗin shekarar da muke ciki.

Read more

Gwamnan Jihar Kano Ya Yi Wa Wasu Fursunoni 12 Afuwa

Aishatu SuleMarch 9, 20230

A jiya ne Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya yi wa wasu fursunoni 12 da aka tabbatar wa hukuncin kisa afuwa,

Read more

Posts navigation

1 … 259 260
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama