Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Shugaba Buhari Ya Miƙa Ta’aziyyarsa Ga Alhaji Aminu Dantata

Muhammad Auwal SuleimanApril 10, 20230

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana alhininsa game da rasuwar Hajiya Rabi Dantata, matar hamshakin dan kasuwa, mai taimakon jama’a a nan Jihar Kano, Alhaji Aminu Dantata.

Read more

Gombe: Jam’iyyar APC ta Dakatar da Sanata Amos Bulus Bisa Wani Zargi

Muhammad Auwal SuleimanApril 9, 20230

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da , sakataren yada labaran jam’iyyar APC na jihar MOSES KYARI, ya sanyawa hannu ranar Asabar a Gombe.

Read more

Ƙungiyar Miyatti Allah Ta Zargi Wasu ‘Yan sa-kai da Kashe Mata Mambobi 12

Muhammad Auwal SuleimanApril 9, 20230

Kungiyar Fulani Makiyaya Miyetta Allah, ta yi shelar cewar ‘Yan sa-kai a Jihar Sakkwato sun halaka mambobinta 12 sakamakon wani farmakin da suka kai

Read more

Zamfara: Wasu ‘Yan Bindiga Sun Buƙaci Naira Miliyan 100 a Matsayin Kuɗin Fansa

Muhammad Auwal SuleimanApril 9, 20230

an bindigar da suka sace mutum 100, ciki har da kananan yara guda 80 a Jihar Zamfara, sun bukaci a ba su Naira miliyan 100 kafin su sake su.

Read more

Jigawa: Hukumomin Shari’a Sun Sallami Wani Alƙali Saboda Karɓar Rashawa

Muhammad Auwal SuleimanApril 9, 20230

Hukumar shari’a ta jahar Jigawa ta kori wani Alƙalin kotun shari’ar addinin musulinci a Birnin Kudu ,mai shari’a

Read more

China: Ta Yi Wani Atisayen Sojoji Na Kwanaki 3 Gaɓar Tekun Taiwan

Muhammad Auwal SuleimanApril 9, 20230

Ta ce atisayen gargaɗi ne ga abin da ta kira da “gargaɗi ga ‘yan aware da ke haɗa kai da sojojin ƙasashen ƙetare.

Read more

Mata Masu Juna Biyu Na Cigaba da Mutuwa a Arewa Ta Tsakiya – WHO

Muhammad Auwal SuleimanApril 9, 20230

Hukumar Lafiya ta Duniya ta ce ana cigaba da samun matsalar mutuwar mata masu juna biyu a lokacin haihuwa jihohin Arewa ta tsakiya.

Read more

Hukumar NALDA Ta Samar da Makarantun Horas da Manoma a Jihohi 4

Muhammad Auwal SuleimanApril 8, 20230

Hukumar Bunƙasa Filayan Aikin Noma ta Ƙasa (NALDA) ta samar da makarantun horaswa ga manoma a jihohin Ogun, Katsina, Abiya da kuma Borno.

Read more

Shugaba Buhari Ya Yi Alla-wadai da Kashe-kashen da Ake a jihar Benue

Muhammad Auwal SuleimanApril 8, 20230

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi Allah-wadai da kashe-kashen da aka yi a Jihar Benue, bayan kashe mutane da dama a unguwar Umogidi da ke Entekpa-Adoka ta ƙaramar hukumar Otukpo a jihar.

Read more

Kano: Al’umma Na Kokawa Kan Wata Sabuwar Ta’ada ta ‘Yan Adaidaita Sahu

Muhammad Auwal SuleimanApril 8, 20230

Wasu daga cikin mazauna birnin Kano sun yi ƙorafi a kan wata sabuwar ta’ada da wasu daga cikin matuƙa baburan Adaidaita ke yi na rashin kunna fitilars

Read more

Posts navigation

1 … 258 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama