Siyasa: PDP Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Ajiye Aikinsa
Jam’iyyar PDP ta buƙaci shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, farfesa Mahmood Yakubu da ya ajiye aikinsa.
Jam’iyyar PDP ta buƙaci shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, farfesa Mahmood Yakubu da ya ajiye aikinsa.
Wani ɗan takarar sanata na shiyyar Yamma na jihar Nassarawa Wakili Kabiru-Muhammad, ya shigar da ƙara gaban wata kotu saboda cire tambarin jam’iyyarsa ta NNPP da hukumar zaɓen ta yi a zaɓen da aka gudanar a ranar 25 ga watan da ya gabata. A yayin da yake magana da manema labarai bayan shigar da ƙara […]
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa wato NEMA ta kai tallafi ga kauyuka biyu da suka gamu da annobar gobara a karamar hukumar kiyawa dage Jahar jigawa
Wani ɗan jarida mai gabatarwa a gidan rediyo mai suna Baba Bintin ya yanke jiki ya faɗi a hanyarsa ta zuwa aiki a safiyar ranar Asabar ɗin. Majiyarmu ta rawaito cewa ɗan jaridar yana aiki ne da gidan rediyon Fresh FM, kuma shi ne mai gabatar da wani shiri kan harkar kasuwanci a faɗin jihar […]
Rundunar Civil Defence a Najeriya ta ce ta yi nasarar kama gangar man fetur 150 da aka yi safarsa da niyyar fitarwa daga ƙasar nan zuwa ƙasar Kamaru
Al’ummar unguwar Yakasai da ke cikin ƙaramar hukumar birni sun gamu da mummunan labarin kisan gilla da aka yi wa wani mai suna Jamilu.
Ƙasar Birtaniya da taƙwararta ta Faransa sun yi wata ganawa domin tattauna game da matsalar baƙin haure a iyakokin ƙasarsu tare da duba abin da suke kashewa a iyakokin ƙasar tasu.
ran da Saudiyya sun amince da sake kulla huldar diflomasiyya tare da bude ofisoshin jakadanci bayan kwashe shekaru ana takun-saka tsakanin kasashen biyu
Gwamnatin jihar kano ta ƙarya ta zargin da ake mata na kokarin kawo cikas akan shari’ar zargin kisa da ake wa Alasan Ado doguwa.
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta kasa ta ce tana shirye-shiryen ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotu wanda ta bai wa waɗanda suka shigar da ƙara damar yin zaɓe da katin zaɓe na wucin-gadi.