Sarkin Dutse Ya Yi Alƙawarin Ba Wa Rundunar Sojin Najeriya Gudunmuwa
Sarkin Dutse, Alhaji Muhammad Hamim Nuhu Sanusi, ya bayyana farin cikinsa game da samar da wata haɗaɗɗiyar rundunar Sojin runduna ta 26 da ake kira da Armoured Brigade a garin na Dutse tare da yi wa rundunar alƙawarin ba ta dukkan gudunmuwar da take buƙata.