Alhaji Aliko Dangote ya ƙaddamar da sabon shirin tallafawa ɗaliban Najeriya domin samun ilimi
Aliko Dangote ya kaddamar da babban shirin ilimi na shekaru 10 wanda zai tallafa wa dubban daliban Najeriya (musamman mata) a kowace shekara, tare da kashe biliyoyin naira, domin ba da damar ilimi ga matasa daga ko’ina cikin kasar. Domin samun nasarar shirin, an naɗa Mai Martaba Sarkin Lafiya, Justice Sidi Dauda Bage a matsayin […]