An Buɗe Taron Sauyin Yanayi Na Afrika A Addis Ababa

An fara taron sauyin yanayi na Afirka na biyu a ranar Litinin a birnin Addis Ababa, inda ake sa ran shugabannin ƙasashe 45 da kusan wakilai 25,000 za su halarta. Wannan taro na tsawon kwana biyu, wanda Majalisar Dinkin Duniya da Tarayyar Afirka da gwamnatin Habasha ke goyon baya, na da nufin nuna hanyoyin magance […]

Read more

Matatar Dangote Ta Musanta Dakatar Da Aiki

Matatar mai ta Dangote ta ƙaryata rahoton da ke cewa za ta iya dakatar da ayyukanta na sarrafa ɗanyen mai har nan da tsawon watanni biyu zuwa uku. Hakan na ƙunshe cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rukunin kamfanin na Dangote, Anthony Chiejina ya fitar, inda ya bayyana rahoton a matsayin “tsantsar ƙarya” […]

Read more

Mai Martaba Sarkin Hadejia Ya Bukaci Gwamnatin Jigawa Ta Dauki Matakan Magance Barazanar Ambaliyar Ruwa

  Shugaban majalisar sarakunan masarautun jihar Jigawa, mai martaba sarkin Hadejia, Alhaji Dakta Adamu Abubakar Maje, ya bukaci gwamnatin jihar ta daukin matakan gaggawa don magance barazanar ambaliyar ruwa , a wasu garuruwan hakiman musamman wadanda suke kusa da gabar kogi. Mai martaba sarkin Hadejia, ya bayyana hakan ne, a ranar juma’a  a wajen maulidin […]

Read more

Hisbah Ta Kama Mai Safarar Mutane Da Mata 12

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama wani da ake zargi da safarar mutane (wanda aka sakaya sunansa) a wani  garejin motoci tare da wasu mata 12 da ake zargi da safarar mutane da ke shirin tafiya Legas. Bayanin hakan ya fito ne daga bakin mataimakin Kwamandan Hukumar ta Hisbah, Sheikh Mujahideen Aminuddeen. Sanarwar ta […]

Read more