Home » Kotun Ƙoli Ta Tabbatar da Sanata Rufa’i Sani Hanga a Matsayin Zaɓaɓɓen Sanata

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar da Sanata Rufa’i Sani Hanga a Matsayin Zaɓaɓɓen Sanata

zabe

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment dakika 20 read

Kotun kolin nijeriya ta tabbatar da sanata rufa’I sani hanga a matsayin zabbaben sanatan kano ta tsakiya a jam’iyar NNPP.

Kotun kolin bisa jagorancin  mai shari’ah uwani abba aji, ta gudanar da hukuncin ne a yau jumu’ah , inda ta ayyana sanata rufa’I sani hanga  a matsayin wanda ya lashe  zaben na sanatan kano ta tsakiya a jami’iyar NNPP.

Kwankwaso tare da zababbbun ‘yan majalisun tarayya na jam’iyyar NNPP

  Da yake Karin haske game da hukuncin lauyan jami’iyyar ta NNPP barista Bashir tudun wazirci yace kotun kolin ta jaddada hukuncin baya na kotun tarraya .

Hukumar zabe mai zaman Kanta inec ta dai bayyana  malam Ibrahim shekaru a matsayin wanada ya lashe zaben na sanatan kano ta tsakiya, lamarim da ya kawo cecekuce tsakanin yan jami’iyar ta NNPP.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?