admin

Majalisar dokokin Najeriya ta ɗage zamanta

Majalisar dokokin Najeriya ta ɗage zamanta zuwa ranar 5 ga watan Maris mai kamawa. Tun da farko an tsara majalisar za ta koma zama ranar 24 ga watan Fabrairu. Sai dai cikin wata sanarwa da akawun majalisar, Kamoru Ogunlana ya fitar, ya ce majalisar ta ɗage komawar ne domin bai wa kwamitocinsa damar kammala ayyukan […]

Read more

Wane ne sabon sufetan ƴansandan Najeriya Tunji Disu?

Shugaban Najeriya ya sanar da naɗin Olatunji Rilwan Disu a matsayin sufeta-janar na ƴansandan kasar, bayan ajiye aikin tsohon mai riƙe da muƙamin Kayode Egbetokun. A cikin wata sanarwa da fadar shugaban Najeriya ta fitar, Tinubu ya ce ya amince da ajiye aikin Sufeta-Janar Kayode Egbetokun “bayan ya miƙa takardar ajiye aiki bisa dalilai na […]

Read more

Chadi ta rufe kan iyakarta da Sudan

Ƙasar Chadi ta rufe kan iyakarta da Sudan har zuwa wani lokaci. Sanarwar da gwamnatin ƙasar ta fitar ta ce ta ɗauki wannan mataki ne domin dakatar da kutsen da ƙungiyoyi da ke ɗauke da makamai na Sudan ke yi a ƙasar. A cikin sanarwar, ministan harkokin sadarwa na Chadi, ya ce ya na son […]

Read more