Abdullahi Auwal Zubairu

Yan Siyasa Ne Ke Zagon Kasa Ga Ci Gaban Nijeriya

Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II, ya zargi ƴan siyasan Najeriya da yin zagon ƙasa ga ci gaban ƙasar ta hanyar ɗaukar mukaman gwamnati a matsayin gadon gidansu a maimakon amanar jama’a.Da yake jawabi a ranar Laraba a yayin taro karo na 15 mai taken, “ya Isa haka” da ya gudana a jihar Legas, Sanusi II […]

Read more

Man United na zawarcin Ramos

United na zawarcin tsohon dan wasan Real Madrid Sergio Ramos, mai shekara 39,wanda ya bar kungiyar Monterrey ta Mexico Sir Jim Ratcliffe da INEOS sun goyi bayan Ruben Amorim tare da saye sabbin ‘yan wasa fiye da fam miliyan 200  kuma suna shirya sake tallafa wa kocin na Portugal a watan Janairu. INEOS za ta […]

Read more