Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM
Gwamna Bala Mohammed na Jihar Bauchi ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM
Gwamna Bala Mohammed na Jihar Bauchi ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM
Gwamnatin Jihar Jigawa ta raba rancen naira miliyan dubu huɗu a matsayin rancen sayen ababen hawa ga ma’aikatan jiha da na kananan hukumomi cikin shekaru uku da suka gabata. Gwamna Malam Umar Namadi ne ya bayyana hakan yayin jawabi a bikin ranar ma’aikata ta bana, kamar yadda Gidan Rediyon Jihar Jigawa ya rawaito. Ya ce […]
Ranar Litinin Kwankwaso da Obi za su fice daga ADC – Buba Galadima Sakatare a kwamitin amintattu na jam’iyyar NNPP kuma jigo a tafiyar Kwankwasiyya, Injiniya Buba Galadima, ya bayyana a ranar asabar cewa ranar Litinin Sanata Kwankwaso da Peter Obi za su fice daga jam’iyyar ADC, Buba Galadima ya kara da cewa za kuma […]
Daliban Jami’ar Kuros Ribas uku da ma’aikaci daya sun rasu a wani mummunan hatsarin motaWani mummunan hatsarin mota da ya faru a kan babban titin Calabar zuwa Itu a jihar Kuros Ribas ya yi sanadiyar mutuwar daliban Jami’ar uku da kuma ma’aikacin jami’ar daya.Hatsarin ya faru ne sa’ilin da wata motar bas kirar coaster da […]
Ana hasashen yiwuwar rikici tsakanin Amurka da Iran Ana ci gaba da nuna damuwa kan yiwuwar sake barkewar rikici tsakanin Amurka da Iran, bayan da Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana rashin gamsuwarsa da bukatun da Iran ta gabatar a tattaunawar da ke gudana. Wani babban jami’in soja a Iran ya yi gargadin cewa akwai […]
Najeriya na fatan cewa damarta ta zuwa gasar Kofin Duniya a baɗi na nan, bayan gabatar da ƙorafi da ta yi wanda ke zargin cewa Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kongo ta saka ƴan wasan da ba su cancanta ba a ƙarawa da suka yi a wasan ƙarshe na ƙasashen Afirka masu neman gurbin zuwa kofin duniya na […]
Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da buƙatar neman beli da tsohon ministan Shari’ar Najeriya, Abubakar Malami ya yi domin sakin sa daga hannun hukumar EFCC. Mai Shari’a Babangida Hassan ya ce bai zai iya amince wa da buƙatar belin ba saboda doka ta bai wa hukumar EFCC ta tsare tsohon ministan […]
Wani babban jirgin ruwan ɗauke da danyen mai (Super Tanker) wanda ya tashi daga Najeriya zuwa Amurka an kama shi saboda zargin ya ɗauke da danyen mai da aka sace. Hukumomin Amurka na gudanar da bincike, inda ake zargin jirgin na da alaƙa da safarar muggan ƙwayoyi da ayyukan fashi a teku. Jirgin mallakar ɗan […]
Hukumomi sun bayyana cewa tankar, wadda ke ɗauke da fiye da lita 36,000 na man fetur, ta fashe ne bayan da burki ya ƙwacewa matukinta a kan tudun Mutengene Hill, inda ta riƙa gangarowa. Karfin fashewar ya haddasa tashin gobara da ta laƙume wani banki da ke kusa da inda lamarin ya faru, abinda ya […]
Jawabin Kim, wanda kafar yaɗa labaran gwamnati KCNA ta wallafa, ya nuna yadda aka ɗora wa sojojin ayyuka masu hatsari, musamman a yankunan da ake ci gaba da fuskantar barazanar fashewar bama-baman da aka binne tun bayan tashin rikice-rikice tsakanin Rasha da Ukraine. Rahotanni daga hukumomin leƙen asiri na Koriya ta Kudu da ƙasashen Yamma […]