Cire Gwamna Fubara Ya Saɓa Wa Doka— Lauyoyi
Ƙungiyar Lauyoyin Nijeriya (NBA) ta soki matakin da Shugaba Bola Tinubu ya ɗauka na ayyana dokar ta ɓaci da kuma cire Gwamna Similanayi Fubara na Jihar Ribas.
Ƙungiyar Lauyoyin Nijeriya (NBA) ta soki matakin da Shugaba Bola Tinubu ya ɗauka na ayyana dokar ta ɓaci da kuma cire Gwamna Similanayi Fubara na Jihar Ribas.
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da Gwamna da mataimakinsa da daukacin ’yan Majalisar Dokokin Jihar Ribas, tare da ayyana dokar ta-baci a Jihar.
Kungiyar ‘yan tawayen M23 ta ce hare-haren da Kwango ke kaiwa kan jama’a na nuna DRC ba ta damu da a tattauna a Angola ba.
Shugaban na Amurka Donald Trump ya ce zai yi magana da Vladimir Putin a ranar Talata don diga wa yakin Rasha aya.
kwamatin da gwamnatin jihar Kano ta kafa kan yankewa ma’aikatan jihar albashinsu na watan Fabarairun shekarar 2025 ya gabatar da rahotonsa ga Gwamna.
Hukumomi a Jamhuriyar Kamaru sun kulle majami’u (Coci-coci) hamsin da aka gina ba bisa ƙa’ida ba a babban birnin ƙasar Yaounde.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya a jihar Adamawa ta bayyana kama wasu mutane biyu da ake zargi da kashe wani yaro Almajiri dan shekara 10 a karamar hukumar Jada.
Wasu ’Yan kasuwa na ci gaba da neman mafita bayan karyewar farashin kayan masarufi, musamman abinci da ake ci gaba da samu, sabanin yadda aka saba fuskantar tashin gwauron zabon farashi a lokacin azumi a Nijeriya.
Wani ango mai suna Abba Musa da za a daura wa aure, da wasu mutum huɗu ciki har da ‘yar uwar amaryarsa Raihanatu Sulaiman sun rasu a hanyar tafiya daurin auren sa a kauyen Murno daga garin Boto a Karamar Hukumar Tafawa Balewa a Jihar Bauchi. Kafin ɗaurin auren ne Abba Musa da Maryam Sulaiman […]
Shugaban Amurka Donald Trump ya ba da umarnin dakatar da ayyukan wasu hukumomin ƙasar guda shida da rushe wasu baki ɗaya, ciki har da kafar yaɗa labarai ta Voice of America wato VOA.