Ciyaman Ɗin Kabo Ya Saya Wa ‘Yan Gabasawa Filin Maƙabarta
Shugaban ƙaramar hukumar Kabo dake Kano kwamared Lawal Na Jume ya saya wa jama’ar garin Gabasawa filin maƙabarta da aka daɗe ana buƙata a yankin.
Shugaban ƙaramar hukumar Kabo dake Kano kwamared Lawal Na Jume ya saya wa jama’ar garin Gabasawa filin maƙabarta da aka daɗe ana buƙata a yankin.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Sanata Barau I. Jibrin, ya bai wa Rundunar ’Yan Sandan Kano, kyautar babura guda 1,000.
Wani ɗan kimanin shekara 40 mai hannu ɗaya da ke sana’ar faskaren itace a garin Kafanchan jihar Kaduna na ci-gaba da ɗaukar hankalin mutane.
‘Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sace Mai Anguwan Babangida a masarautar Kauru, Malam Babangida Sogiji da wasu mutane 11 a wasu tagwayen hare-hare da aka kai a kauyukan Libere da Unguwan Babangida a karamar hukumar Kauru ta jihar Kaduna.
Gwamnatin Jihar Kano ta jaddada kuddirinta na farfaɗo da manyan makarantun kimiya da fasaha domin inganta harkokin koyo da koyarwa a fadin jihar.
Muna sanar da abokan hulɗar mu cewa Muhammad S. Ahmad Babban Jami’in Na’ura da ke Sashen Nazarin Labarin Ƙasa a Jami’ar Bayero ta Kano ya zama ɗaya daga cikin masu rubutun sharhi da fashin baki a wannan kafa.
Ƙungiyar Tuntuba Ta Arewa ta dakatar da shugabanta na kasa, Mamman Mike Osuman, sakamakon kalamansa dangane da zaben 2027 da ke tafe. An ruwaito shugaban da aka dakatar a yayin taron majalisar zartaswar kungiyar ACF ta kasa a ranar Larabar da ta gabata yana cewa Arewa za ta marawa dan takarar shugaban kasa da ya […]
Shugaban Hukumar Raya Kanana da Matsakaitan Masana’antu a Najeriya (SMEDAN), reshenKaduna, Alhaji Badamasi Barau, ya ce matsin tattalin arzikin da ake fuskanta a kasar nan ya jefa sama da mutane miliyan 130 cikin talauci.
Shugaban Gidauniyar Tallafawa Mabukata Daga Tushe (Grassroot Care and Aid Foundation GCAF) Ambasada Auwalu Muhd Danlarabawa ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karshen yawaitar masu Shaye-Shayen kwayoyi a fadin Najeriya.
A watanni 19 na mulkin Shugaba Bola Ahmed Tinubu a mulkin Najeriya, ƙididdiga ta tabbatar da cewa gwamnatinsa ta ciyo bashin da ya haura Naira tiriliyan 50, wanda ya zarce rabin wanda ta gada.