Mayaƙan Boko Haram 50 Sun Baƙunci Lahira A Kaduna
Jami’an hukumar tsaro ta Sibil Difens sun aika mayaƙan Boko Haram kimanin 50 barzahu yayin musayar wuta a Jihar Kaduna.
Jami’an hukumar tsaro ta Sibil Difens sun aika mayaƙan Boko Haram kimanin 50 barzahu yayin musayar wuta a Jihar Kaduna.
Mai Alfarma Sarkin Musulmin Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya musanta zargin da ke cewa sarakunan gargajiya suna tsoron gwamnonin jihohinsu.
A wata sanarwa da majalsair malaman addinin Musulunci ta Najeriya ta fitar a ranar Litinin 18 ga Nuwamba, 2024, ta bukaci shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da kudurin yi wa dokar haraji gyaran fuska.
‘Yan Majalisar Wakilai da suka fito daga yankin Arewacin Najeriya sun nuna damuwarsu kan wasu kudurori hudu da zasu sake fasalin dokar harajin Najeriya.
Dan Tiktok Emmanuel Nabugodi ya bayyana ne a gaban kotu a ranar litinin, bayan ya amsa laifinsa a makon da ya gabata kan wasu tuhume-tuhume guda huɗu da suka haɗa da wasu kalamai na nuna ƙiyayya da yaɗa munanan bayanai game da shugaban ƙasa Yoweri Museveni.
Majalisar dinkin duniya ta ce an sace abincin agaji da ke cikin motoci kusan 100 da za a kai wa Falasɗinawa ranar 16 ga watan Nuwamba a wani mataki da ake gani yana cikin sata mafi muni a watanni 13 da aka kwashe ana yaƙi a yankin.
‘Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023 kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce akwai shiri mai karfi na yi wa Arewacin Najeriya mulkin mallaka daga jihar Legas.
Masarautar Rano ta bayyana sanata UK Umar a matsayin jajirtacce kuma ɗan kishin al’ummarsa da ba kasafai ake samun irinsu ba.
Kungiyar Editocin Najeriya NGE ta karrama Kwamishinan yaɗa labaran Jihar Kano Kuma tsohon Shugaban Kungiyar, Baba Halilu Ɗantiye.
Allah Ya yi wa Janar Lagbaja rasuwa ne yana da shekaru 56, ya bar matarsa Mariya, da ’ya’ya biyu.