Mujahid Wada Guringawa

Gawuna ya ajiye muƙamin da Tinubu ya ba shi

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano kuma ɗan takarar gwamnan Jihar na jam’iyyar APC a 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya ajiye muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar bankin bayar da lamunin gidaje na Najeriya. Sanarwar da tsohon mataimakin gwamnan ya fitar ta nuna cewa ajiye aikin zai fara ne daga gobe Talata, 31 ga Maris, 2026. A […]

Read more

Kwankwaso ya haɗe da Atiku da Obi don yaƙar Tinubu a 2027

A yau ake sa ran madugun tafiyar Kwankwasiyya kuma Jagoran Jam’iyyar NNPP na Ƙasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso zai koma Jami’yyar adawa ADC a hukumance. A ƙarshen mako Kwankwaso ya sanar da ficewarsa daga NNPP, a daidai lokacin da ’yan adawa ke shirye-shiryen da neman tsara lissafin siyasarsu domin ƙwace mulki daga Shugaba Bola Ahmed […]

Read more

An sanya dokar hana fita na sa’o’i 48 a Jos

Gwamnatin Jihar Filato ta sanya dokar hana fita na sa’o’i 48 a birnin Jos, bayan wani mummunan hari da aka kai a unguwar Rukuba da ke Ƙaramar Hukumar Jos ta Arewa a daren Lahadi. Rahotanni sun bayyana cewa mutane da dama sun rasa rayukansu, yayin da wasu da dama suka jikkata a harin da wasu […]

Read more