Mujahid Wada Guringawa

Hukumomin Tsaro Sun Haramta Hawan Sallah A Kano

Rundunar ƴansandan jihar Kano tare da hadin gwiwar sauran hukumomin tsaro a jihar sun ɗauki matakin haramta bukukuwan hawan salla a Kano. Cikin wata sanarwa da kakakin rundunar ƴansandan jihar SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar ya ce hukumomin tsaron sun ɗauki matakin ne sakamakon dalilai na tsaro. Matakin na zuwa ne bayan da wata […]

Read more

Mutane 366 Sun Mutu Sakamakon Zazzabin Lassa Da Sankarau: NCDC

Hukumar hana yaɗuwar cututtuka ta Najeriya NCDC ta bayar da rahoton mutuwar mutane 366 a sakamakon zazzaɓin Lassa da cutar sanƙarau a ƙasar, lamarin da aka bayyana da ƙalubalen kiwon lafiyar ga al’umma sanadin waɗannan cututtuka. Daga ranar 1 ga Janairu zuwa 18 ga Mayu, 2025, NCDC ta tabbatar da ɓullar cutar zazzaɓin Lassa guda […]

Read more

Sojoji Sun Kashe Kasurgumin Dan Boko Haram Abu Fatima.

Rundunar sojin Najeriya ta ce ta kashe wani ƙasurgumin ɗan Boko Haram wanda ake kira Amir Abu Fatima. Wata sanarwa da rundunar sojin ta fitar a shafinta na X, ta ce an samu nasarar kashe Abu Fatima ne a wani samame da dakarun Haɗin-Kai suka kai yankin Kukawa na jihar Borno. Sojojin sun ce Abu […]

Read more