Labarai

Babban Labari

Majalisar Wakilai ta janye kudirinta kan ‘yan sandan jihohi tare da yin nazari kan buƙatar Tinubu

Majalisar Wakilai ta janye kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ta gabatar domin kafa rundunar ‘yan sandan jihohi, inda ta yanke shawarar mayar da hankali kan irin wannan kudiri da bangaren zartarwa karkashin Shugaba Bola Tinubu daya aike mata. An bayyana hakan ne a zaman majalisar na ranar Talata, inda aka karanta kudirin da bangaren […]

Kasuwanci

Dangote ya dakatar da sayar da man fetur da naira

Matatar Dangote ta sanar da dakatar da sayar da mai ga masu sari da kuɗin Najeriya naira. A ranar 1 ga watan Oktoban 2024 ne dai Dangote ya fara sayar da mai na naira ga kwastomominsa a Najeriya, bayan cimma wata yarjejeniya da gwamnatin ƙasar, kan wadata ƙasar da man fetur. A lokacin an cimma […]

Babban Labari

ADC da Atiku sun ɗaukaka ƙara zuwa Kotun Koli

Jam’iyyar ADC a Najeriya da kuma ɗantakararta na shugaban ƙasa, Atiku Abubakar sun yanke shawarar ɗaukaka ƙara zuwa Kotun Ƙolin Najeriya kan hukuncin shugabancin jam’iyyar. A ranar Litinin ne kotun ɗaukaka ƙara da umarci hukumar zaɓen ƙasar INEC ta daina amincewa da tsagin David Mark a matsayin shugabannin jam’iyyar. Cikin wasu mabambantan sanarwa da ADC […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000