Majalisar Wakilai ta janye kudirinta kan ‘yan sandan jihohi tare da yin nazari kan buƙatar Tinubu
Majalisar Wakilai ta janye kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ta gabatar domin kafa rundunar ‘yan sandan jihohi, inda ta yanke shawarar mayar da hankali kan irin wannan kudiri da bangaren zartarwa karkashin Shugaba Bola Tinubu daya aike mata. An bayyana hakan ne a zaman majalisar na ranar Talata, inda aka karanta kudirin da bangaren […]






