Labarai

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan Kano ta yaba da zaman lafiyar da aka samu lokacin bikin babbar sallah

Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta bayyana jin daɗinta tare da miƙa godiya ga dukkan waɗanda suka taka rawa wajen tabbatar da gudanar da bukukuwan Babbar Sallah ta shekarar 2026 cikin kwanciyar hankali da lumana a sassan jihar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin rundunar, Abdullahi Haruna Kiyawa, ya fitar kuma ya […]

Babban Labari

WHO na neman ƙarin kuɗi don daƙile Ebola a Congo

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya na neman ƙarin kuɗi don taimaka wa Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo don ta samu ta yaƙi ɓarkewar cutar Ebola. Da yake magana a Kinshasa, Tedros Adhanom Ghebreyesus ya ce kashi ɗaya bisa uku na tallafin da ake nema aka samu zuwa yanzu. Amurka ta yi alƙawarin bayar da ƙarin dala miliyan […]

Babban Labari

Gobara ta yi ajalin ɗalibai 16 a Kenya

Ɗalibai 16 sun mutu sakamakon wata gobara da ta tashi a makarantar kwana da ke Gilgil a Kenya, kamar yadda wani ɗansanda ya shaida wa manema labarai. Wasu ɗalibai 74 kuma suna samun kulawa a asibiti bayan raunin da suka ji. Gobarar da ta faru a makarantar ƴanmata ta Utumishi ta soma ne da sanyin […]

Babban Labari

Sanata Omo-Agege ya fice daga APC

Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ovie Omo-Agege ya fice daga Jam’iyyar APC mai mulki. Cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara ka harkar labarai, Sunday Areh ya fitar, Sanata Omo-Agege ya ce ya ɗauki matakin ne bayan tuntuɓa da ya yi da makusantansa a siyasa da kuma magoya bayansa, bugu da ƙari […]

Babban Labari

Kwamishinan ƴan sandan Kano CP Ibrahim Adamu Bakori ya gargaɗi masu yunƙurin tayar da hankalin jama’a lokacin bikin sallah

Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta bayyana cewa ba zata lamunci duk wani yunƙuri na tayar da hankalin jama’a, ko yin abun da zai kawo cikas ga tsaro da zaman lafiya, yayin gudanar da bikin babbar Sallah na shekarar 2026 ba. Kakakin rundunar ƴan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya bayyana hakan ta […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000