Kotu ta dage hukunci kan shari’ar datse yatsa bisa alkawarin naira miliyan 80.
Kotun shari’ar addinin musulunci dake zamanta a Jogana, ta umarci hukumar gidan a jiya da gyaran hali ta kasa reshen jihar Kano, ta bayar dukkan wata kulawa da ta kamata ga Yusuf Mahmud Rano, wanda ya datse dan yatsansa da wuka bayan an kwadaita masa samun naira miliyan 80. Kotun ta sanya wannan rana […]







