Labarai

Siyasa

Zan mayar da tallafin man fetur idan na ci zaɓe – Atiku

Ɗan takarar shugabancin Najeriya na babbar jam’iyyar hamayya ta ADC a zaɓen ƙasar mai zuwa, Atiku Abubakar ya yi alƙawarin cewa zai mayar da tallafin man fetur a ƙasar idan ya hau kan mulki a shekarar ta 2027. Cire tallafin man fetur na daga cikin manyan matakan da gwamnatin Bola Tinubu ta ɗauka waɗanda suka […]

Babban Labari

Malaman KASU kimanin 200 ne suka bar jami’ar – ASUU

ƙungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya (ASUU) reshen jami’ar jihar Kaduna (KASU) ta ce malaman jami’ar kimanin 200, ciki har da furofesoshi ne suka bar jami’ar sakamakon rashin kyawun yanayin aiki da kuma rashin aiwatar da yarjejeniyar da gwamnatin tarayya ta ƙulla da ASUU a 2025. Shugaban ASUU-KASU, Dakta Abubakar Abdullahi, ya bayyana haka a wani […]

Labarai

Miyagun kwayoyi: NDLEA ta kama mutum 80 a Kano

A mako guda, Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta kama mutum 80 tare da watsa maboya 16 na masu ta’ammali da miyagun kwayoyi a Jihar Kano. Hukumar ta fara samamen, mai suna “Operation Restore Order” ne daga ranar 10 zuwa 16 ga watan nan na Agusta, inda ta kai farmaki […]

Kasuwanci

Tsadar kayan masarufi ta karu a watan Yuli — Gwamnati

Farashin kayayyakin masarufi sun karu a watan Yuli a Najeriya, duk da matakan da Gwamnatin Tarayya ta ɗauka domin bunƙasa samar da kayayyaki a cikin gida, da nufi sanar da sauƙi ga ’yan ƙasa rage kashe kuɗin sarrafa kayayyaki.  Hauhawwar farashin ya haifar da damuwa game da tasirin matakan da gwamnatin ƙasar take ɗauka domin […]

Lafiya

EU ta ware €1.5m don yaƙar Kwalara a Najeriya

Tarayyar Turai (EU) ta ware Yuro miliyan 2.3m a matsayin tallafin gaggawa ga Najeriya, Kamaru, Chadi da Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya domin taimaka musu wajen daƙile cutar zazzaɓin cizon sauro, kwalara. Daga cikin kudin, Najeriya za ta samu Yuro miliyan 1.5, wanda za a yi amfani da shi wajen ƙara yawan jami’an da ke aikin […]

Wasanni

Man City ta dage kan Enzo Fernandez, Sao Paulo da West Ham na neman Vardy

Manchester City za ta biya Chelsea sama da fam miliyan 120 don sayen ɗanwasan tsakiyan Argentina Enzo Fernandez idan ta iya ƙulla yarjejeniya kafin rufe kasuwar musayar ƴan wasa. (Telegraph – subscription required) Chelsea ta sanya farashin kusan fam miliyan 100 kan ɗanwasan gefen Portugal Pedro Neto, mai shekara 26, wanda ake rade-radin cewa ƙungiyar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000