An Kashe Mutane 7 A Filato
Akalla mutane bakwai ne aka kashe ciki har da wata mace daya a wasu hare-hare da aka kai a wasu kauyukan kananan hukumomin Bassa da Mangu a jihar Filato.
Akalla mutane bakwai ne aka kashe ciki har da wata mace daya a wasu hare-hare da aka kai a wasu kauyukan kananan hukumomin Bassa da Mangu a jihar Filato.
Uwargidan tsohon shugaban Nijeriya, Maryam Abacha ta musanta zarge-zargen da ake yi wa mijinta na wawure maƙudan kuɗaɗen ƙasar a lokacin da yake kan karagar mulki. A wata hira da aka yi da ita a kafar talabijin ta TVC a yayin cika shekara 27 da rasuwar Abacha, Maryam ta nanata cewa bai sace kuɗaɗen […]
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da mutuwar matashin da ake zargi da halaka wani jami’in soja ta hanyar daba masa wuka bayan ya kwace wayarsa. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kaduna, DSP Mansur Hassan, ne ya tabbatarwa da abokin aikin mu Mujahid Wada, a zantawar da suka yi ta wayar tarho da […]
Ƙaramin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya ce suna bai wa manoma tabbacin samun isasshen tsaro da zai basu damar komawa gonakinsu gabanin daminar bana domin bunkasa harkokin noma
Kungiyar Sure4u ta bayar da gudnmawar kayan da za su taimakawa marasa lafiya, a babban asibitin garin Hadejia dake Jihar Jigawa, don kara inganta harkokin lafiyar al’umma. Jakadiyar SURE4U, Ambasada Bilkisu Babandede, ita ce ta mika kayan ga asibitin, har ta bayyana cewa a koda yaushe kungiyar tana yin hangen nesa dangane da Koken […]
Mazauna yankin Edun da ke Ilorin sun tsinci kansu cikin tashin hankali jim kadan bayan sallar Idi ranar Juma’a sakamakon wani mutum mai suna Kazeem dan shekara 43 ya faɗa a rijiya sakamakon shan kwayar Colorado.
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da mutane 29 a gaban kotun majistiri mai 20 dake zaman ta, a rukunin Kotunan Noman Sland bisa zargin su da aikata laifukan dabam-daban ciki harda zargin kashe Bature yan sandan ƙaramar hukumar Rano CSP Baba Ali. Lauyar gwamnatin jihar Kano, Barista Saima Garba, ta roki kotun ta […]
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da gano bindiga kirar AK-47 ta bogi, a gidan daya daga cikin wadanda ake zargi da halaka baturen yan sandan Rano CSP Ali Baba. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa , ne ya bayyana hakan a shafinsa na Facebook, inda ya ce an samu […]
Wasu mutum bakwai sun rasa ransu sakamakon hatsarin kwale-kwale lokacin da suke tafiya daga kauyen Gidan Husaini zuwa Gwargawu na karamar hukumar Shagari a jihar Sakkwato ranar Litinin. Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a lokacin da mamatan ke tafiya a wani kogi, lamarin da ya jefa mutanen yankin cikin jimami da alhini. Ba […]
Kungiyar nan mai rajin farfaɗo da ruhin dimokraɗiyya a arewacin Najeriya wato League of Northern Democrats ta bukaci gwamnatin ƙasar da ta biya diyya ga wadanda iftila’in ambaliyar ruwa ta abka wa a jihar Neja. Kungiyar ta ce duk da gwamnatin tarayya ta ziyarci yankin, amma akwai bukatar ta fara tunanin biyan diyya. Ladan Salihu, […]