Yadda Cutar Damuwa Ke Addabar Masu Bukata Ta Musamman
Ukashatu Lawan Diza wani mai laurar gani (makanta) ya bayyana mana cewa a yanzu halin da ake ciki a Najeriya masu bukata ta musamman sun fi sauran jama’a kamuwa da cutar damuwa.
Ukashatu Lawan Diza wani mai laurar gani (makanta) ya bayyana mana cewa a yanzu halin da ake ciki a Najeriya masu bukata ta musamman sun fi sauran jama’a kamuwa da cutar damuwa.
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato Attahiru Bafarwa da kuma fitacciyar ‘ƴar gwagwarmaya a Arewacin Najeriya, Hajiya Naja’atu Muhammad, sun ƙaddamar da wata sabuwar tafiyar matasa don ceto yankin Arewacin Najeriya me suna Northern Star Youth Movement Initiative (NSYMI). A jawabinsa, Bafarawa wanda tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa ne a ƙarƙashin jam’iyyar PDP, ya ce, lokaci ya […]
Wani bincike da jaridar Vanguard ta yi ya tabbatar da cewa malaman jami’o’i a Najeriya na cikin kuncin fatara da talauci sakamakon tsadar rayuwar da ake fama da ita a fadin kasar.
Gwamantin Jihar Adamawa ta tabbatar da ta ƙwace ikon naɗa wa da tsige sarakuna daga hannun Lamiɗon Adamawa, Alhaji Mustapha Barkinɗo ta damƙa wa Gwamnan Jihar.
Wani mai sharar asibiti a Kano da ake kira Malam Aminu Umar Kofar Mazugal ya mayar da kudin da ya tsinta da suka kai kimanin Naira miliya 40 ga mai su.
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya kai ziyara jami’ar Near East da ke kasar Cyprus domin jin dalilin hana ɗaliban da gwamnatin jihar ta ɗauki nauyinsu takardun kammala karatun su.
Rahotanni sun nuna cewa jiragen saman Isra’ila sun kai ɗaruruwan hare-hare ta sama a Syria, ciki har da Damascus babban birnin ƙasar. Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta Syrian Observatory for Human Rights (SOHR) mai mazauni a Birtaniya ta tattara sama da hare-hare 310, waɗanda dakarun IDF suka kai tun bayan kifar da gwamnatin Assad a […]
Shugaban Ƙungiyar Manoma ta Ƙasa na Karamar Hukumar Kiyawa jihar Jigawa ya shiga hannu, kan badaƙalar kayan noman da Gwamnatin Tarayya ta ba wa manoma a farashi mai rahusa. Da yake bayyana cewa za su fuskanci fushin doka ya bayyana takaici bisa yadda almundahanar ta dabaibaye shirin Gwamnatin Tarayya na bunƙasa noma da tallafa wa […]
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce jama’ar Arewacin Najeriya ba za su ragawa shugaba Tinubu ba a zaben 2027.
Hukumar Bunkasa Fasahar Sadarwa ta Najeriya (NITDA) ta bayyana cewa akwai wata fasahar satar bayanan mutane a bankuna A Najeriya.