Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Sarkin Kano Sunusi II, ya bukaci kasashe masu karfin masana’antu su taimaka wa Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi II wanda ya kasance daya daga cikin jakadun Majalisar Dinkin Duniya na muradun ci gaba mai dorewa, ya yi kira ga kasashe masu arzikin masana’antu,

Read more

‘Yan majalisa sun koka game da albashinsu da alawus-alawus bayan cire tallafin man

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

‘Yan majalisar wakilai na neman a sake duba albashinsu da alawus-alawus din da ake biyansu, biyo bayan cire tallafin man fetur da kuma halin da tattalin arzikin kasar nan ke ciki a halin yanzu.

Read more

Ban mara wa Tinubu baya ba a zaɓen fidda gwani 2023~ shugaban jam’iyyar APC ta kasa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce, Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba shi ne zabinsa ba a lokacin zaɓen fidda gwani na shugaban ƙasa ba.

Read more

Gwamnatin Kano ta kaddamar da kwamitin tatance daliban da za ta dau nauyin karatunsu

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Gwamnatin jihar Kano ta ce ta kammala shirin daukar nauyin dalibai 1,100 da za’a tura domin karatun digiri a jami’o’in ciki da wajan ƙasar nan.

Read more

Shugaban Najeriya ya nemi majalisa ta sahale masa ciwo bashin kudi daga ketare

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aikawa majalisar wakilai wasikan neman a yi garambawul kan kasafin kudi na shekarar 2022 domin ba shi damar ciyo bashin naira biliyan 500 don samar da kayyaki na tallafi ga ‘yan Najeriya.

Read more

Gwamnan Borno ya dakatar da ayyukan ‘yan jari bola a fadin jihar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 11, 20230

Gwamnan ya dauki matakin ne da nufin kare irin wadannan masu sana’a, daga kisan da ‘yan Boko Haram ke yi a wajen garuruwan kananan hukumomin jihar.

Read more

Hukumomi a Hadeja sun haramta barace-baracen yara mata a yankin

Muhammad Auwal SuleimanJuly 11, 20230

Hukumomi a yankin Hadejia da ke jihar Jigawa sun dauki matakin hana barace-baracen yara mata matasa da ma sauran nau’o’in bara, bayan da aka samu wasu mata mabarata da juna biyu tare da mayar da su garuruwan su na asali.

Read more

Kano: Kotun sauraren kararrakin zabe ta yi watsi da karar da APC ta shigar gabanta

Muhammad Auwal SuleimanJuly 11, 20230

Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokokin Jiha da ke zamanta a Kano, ta yi fatali da karar da jam’iyyar APC da dan takararta Dokta Aliyu Musa Aliyu Kibiya suka shigar a gabanta na kalubalantar nasarar

Read more

Hukumar alhazai ta yaba wa gwamnan Kano wajen samun nasarar aikin Hajjin Bana

Muhammad Auwal SuleimanJuly 11, 20230

Babban Shugaban Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano, Alhaji Yusuf Lawan, ya danganta nasarar da jihar ta samu a aikin hajjin bana ga gudunmawa da jagorancin Gwamnan Kano ABBA Kabir Yusuf.

Read more

Wata Kungiya ta nuna fargabarta kan yuwuwar Ganduje ya tsere daga Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJuly 11, 20230

Wata kungiya mai rajin yaki da cin hanci da rashawa, Movement Against Corruption in Nigeria (MACIN), ta yi kira ga ‘yansandan kasa da kasa na Interpol da hukumar lura da shige da fice ta

Read more

Posts navigation

1 … 225 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama