Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Jami’an Ƴansanda Sun Cafke Wata Mata Mai Shekaru 30 Da Katunan ATM 88

Najeriya ta ƙaddamar da yaƙi ta sama kan ƴan fashin daji

Abubuwa shida da suka sauya tun bayan zaɓen Najeriya na 2023

Rundunar Civil Defence Ta Kama Gangar Man Fetur 150 a jihar Oyo

Muhammad Auwal SuleimanMarch 12, 20230

Rundunar Civil Defence a Najeriya ta ce ta yi nasarar kama gangar man fetur 150 da aka yi safarsa da niyyar fitarwa daga ƙasar nan zuwa ƙasar Kamaru

Read more

Bidiyo: ‘Yan Daba Sun Yi Sanadiyyar Rasuwar Wani Matashi a Unguwar Yakasai

Muhammad Auwal SuleimanMarch 12, 20230

Al’ummar unguwar Yakasai da ke cikin ƙaramar hukumar birni sun gamu da mummunan labarin kisan gilla da aka yi wa wani mai suna Jamilu.

Read more

Kasashen Birtaniya da Faransa Sun Gana Kan Matsalar Baƙin Haure

Muhammad Auwal SuleimanMarch 11, 20230

Ƙasar Birtaniya da taƙwararta ta Faransa sun yi wata ganawa domin tattauna game da matsalar baƙin haure a iyakokin ƙasarsu tare da duba abin da suke kashewa a iyakokin ƙasar tasu.

Read more

Kasashen Saudiyya da Iran Za Su Sake Bude Ofisoshin Jakadancinsu

Muhammad Auwal SuleimanMarch 11, 20230

ran da Saudiyya sun amince da sake kulla huldar diflomasiyya tare da bude ofisoshin jakadanci bayan kwashe shekaru ana takun-saka tsakanin kasashen biyu

Read more

Kano: Gwamnati Ta Musanta Zargin Sa-hannun a Shari’ar Ado Doguwa

Muhammad Auwal SuleimanMarch 11, 20230

Gwamnatin jihar kano ta ƙarya ta zargin da ake mata na kokarin kawo cikas akan shari’ar zargin kisa da ake wa Alasan Ado doguwa.

Read more

INEC Ta Yi Tirjiya Game da Hukuncin Wata Babbar Kotu Kan Amfani da Katin Zaɓe Na Wucin-gadi

Muhammad Auwal SuleimanMarch 11, 20230

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta kasa ta ce tana shirye-shiryen ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotu wanda ta bai wa waɗanda suka shigar da ƙara damar yin zaɓe da katin zaɓe na wucin-gadi.

Read more

‘Yan tada-ƙayar-baya da dama sun miƙa wuya Ga rundunar sojin Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanMarch 11, 20230

Shalkwatar tsaron kasar nan ta ce ‘yan ta-da-ƙayar-baya 1,332 ciki har da iyalansu ne suka miƙa wuya ga dakarun Operation Haɗin kai a faɗin yankin arewa maso gabas cikin mako biyu da ya wuce.

Read more

Babbar Kotu Ta Umarci INEC Ta Sahale Amfani da Katin Zaɓe Na Wucin-Gadi

Muhammad Auwal SuleimanMarch 10, 20230

Kotu ta umarci Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta bar wasu masu katin zabe na wucin gadi su kada kuri’a a zaben gwamnoni da majalisun dokokin jiha da ke tafe ranar 18 ga watan Maris, 2023.

Read more

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar da Sanata Rufa’i Sani Hanga a Matsayin Zaɓaɓɓen Sanata

Muhammad Auwal SuleimanMarch 10, 20230

Kotun kolin nijeriya ta tabbatar da sanata rufa’I sani hanga a matsayin zabbaben dsanatan kano ta tsakiya a jam’iyar NNPP.

Read more

Wani Jirgin ƙasa ya yi taho mu gama da wata mota a jihar Ikko

Aishatu SuleMarch 9, 20230

Fasinjoji Da Dama Sun Jikkata a Wani Haɗarin Jirgin Ƙasa Da Mota a Jihar Legas. Wani jirgin ƙasa ya haɗu da wata motar fasinjoji a yankin Shogunle na Oshodi a jihar Legas.

Read more

Posts navigation

1 … 292 … 294
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama