Labarai

Babban Labari Labarai

An Kashe Shugaban Jam’iyyar APC A Ondo

Masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Ose ta jihar Ondo, Nelson Adepoyigi. Clement Kolapo Ojo, shugaban karamar hukumar Ose, ya tabbatar da mutuwar Adepoyigi a wata sanarwa da ya fitar a safiyar yau Lahadi. Ojo, a cikin sanarwar da mai magana da yawunsa Oluwaseun Ogunniyi ya sanya wa hannu, […]

Babban Labari Labarai

Muhimman Abubuwa 10 Da Gwamntin Kano Tafi Ba Wa Fifiko: Kwamishinan Lafiya.

Kwamishinan lafiya ta jihar kano Dr Abubakar Labaran Yusuf, ya yi bayani akan manyan shirye-shirye da sauye-sauyen da gwamnati ke aiwatarwa don sauya fasalin tsarin kiwon lafiya a jihar Kano, ya bayyana hakan ne a yayin tattaunawarsa  da manema labarai. Tattaunawar ta mayar da hankali kan kalubalen kiwon lafiyar da ake fuskanta a halin yanzu, […]

Babban Labari Labarai

Kwamitin Magance Fadan Daba, Ta’ammali Da Kwayoyi Ya Kama Mutane 31 A Kano

Kwamitin tsaron da gwamnatin jihar Kano ta kafa don magance fadace-fadacen daba da ta’ammali da miyagun kwayoyi da kuma gyara tarbiyar matasa, karkashin jagorancin Dr. Yusuf Ibrahim Kofar Mata, ya kai sumame wuraaren da ake zargin maboyar yan Daba ne da kuma dilolin miyagun kwayoyi, a unguwannan Dorayi, Ja’en, Sharada, Unguwar Dabai, Dukawa, Kabuga, Kofar […]

Babban Labari Labarai

Sojoji Sun Ragargaji Boko Haram A Dajin Sambisa

Sojojin Najeriya sun kai wani mummunan harin ramuwar gayya kan sansanonin ’yan ta’adda a Dajin Sambisa, inda suka kashe mayaƙa da dama tare da tarwatsa maɓoyar miyagun. Sojoji sun ƙaddamar da wannan farmaki ne bayan kisan abokan aikinsu huɗu da ’yan ta’adda suka yi a farkon wannan makon. Kai tsaye sojojin suka kai hari kan […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000