Labarai

Babban Labari Labarai

An Yi Garkuwa Da Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kebbi

’Yan bindiga sun sace Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Honarabul Samaila Bagudu, a garinsu da ke Ƙaramar Hukumar Bagudu. Rahotanni sun bayyana cewa ’yan bindigar sun mamaye garin Bagudu ne da yammacin ranar Juma’a tare da yin harbe-harbe don tsorata al’umma. Maharan sun yi awon gaba da ɗan majalisar ne a kan hanyarsa ta […]

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Karyata Jawabin Donald Trump Kan Zargin Kashe Kiristoci A Najeriya

Gwamnatin Najeriya ta yi martani kan jawabin shugaban Amurka Donald Trump kan zargin kashe kiristoci a Najeriya. Trump ya ayyana Najeriya a cikin ƙasashen da “yake da yake sa ido a kansu.” Ya ce kiristanci na fuskantar babbar barazana a Najeriya,” in ji shi, inda ya ƙara da cewa ana kashe dubban Kiristoci, kuma masu […]

Babban Labari Labarai

Kotu Ta Tsige Dan Majalisar Da Ya Sauya Sheka Zuwa APC

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tsige dan majalisar wakilai, Abubakar Gummi daga kujerarsa saboda sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC. Gummi yana wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum ta Jihar Zamfara a majalisar wakilai. Mai shari’a Obiora Egwuatu ne, ya yanke hukuncin, inda ya umarci kakakin majalisar wakilai, Tajudeen Abbas, da ya daina amincewa da […]

Babban Labari Labarai

Kwamishinan Yan sandan Kano Ibrahim Bakori Ya Ce Sun Fara Bincike Don Gano Abinda Ya Halaka Kwamandan Yaki Da Kwacen Waya.

Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya ce tuni ya bayar da Umarnin gudanar da cikakken bincike, kan abinda ya yi sanadiyar mutuwar Kwamandan yaki da fadan daba da kwacen waya, Inuwa Salisu Sharada. CP Bakori ya bayyana hakan lokacin da yake zantawa da Wakilin mu, Mujahid Wada, a shelkwatar rundunar dake […]

Babban Labari Labarai

ASUU Reshen Jami’ar Wudil Sun Koka Da Rashin Tafiyar Da Harkokin Makarantar Kan Doka.

Kungiyar malaman jami’ar kimiya da fasaha ta Wudil,  ASUU, dake jihar Kano, sun koka kan rashin iya tafiyar da shugabancin makarantar, da kuma sauran abubuwa muhimmai da ake gudanar da su, ba bisa doron doka ba. Shugaban kungiyar malaman jami’ar ASUU dake garin Wudil, Dakta Aliyu Yusuf Ahmad, ne ya bayyana hakan bayan wani taro […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000