Labarai

Babban Labari Labarai

DSP Hussaini Abdullahi Ya Zama Sabon Mai Magana Da Yawun Rundunar Yan Sandan Shiya Ta Daya Zone One Kano.

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta sanar da naɗe-naɗen sabbin masu magana da yawun rundunar wasu shiyyoyi, ciki har da naɗin DSP Hussaini Abdullahi a matsayin sabon mai magana da yawun rundunar yan sandan shiya ta daya wato Zone 1, Kano. DSP Hussaini Abdullahi, wanda ya maye gurbin CSP Bashir Muhammad, ya kasance mataimakin kakakin rundunar […]

Babban Labari Labarai

Mako mai Majalisa za ta kada ƙuri’a kan ƙudurin ƙirƙirar sabbin jihohi

Majalisar Wakilai za ta ƙada kuri’a a ranakun 10 da 11 ga watan Disamba kan muhimman kudurorin gyaran kundin tsarin mulkin 1999, ciki har da kirkirar sabbin jihohi da kafa ’yan sandan jihohi. Mataimakin Kakakin Majalisar, Benjamin Okezie Kalu, ya sanar da jadawalin a zaman majalisar, inda ya ce tattaunawa kan kudirin sauya kundin tsarin […]

Babban Labari Labarai

An Fara Musabakar Alkur’ani Mai Girma Tsakanin Hukumomin Tsaron Kano.

An yi kira ga hukumomin tsaro da sauran al’umma, su kara azama wajen karanta alkur’ani mai girma da kuma sanin ma’anarsa. Limamin masallacin juma’a na Kofar Gadon Kaya, Sheik Aliyu Yunus, ne ya bayyana hakan yayin bude musabakar karatun alkur’ani mai girma, da aka shirya tsakanin hukumomin tsaro dake jihar Kano. Rundunar yan sandan jihar […]

Babban Labari Labarai

Gwamnan Kano Abba Kabir Ya ziyarci Yankunan Da Yan Bindiga Ke Yiwa Barazana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kai ziyara wasu yankunan jihar da ke fama da hare-haren ƴanbindiga. Yayin da yake jawabi a ƙauyen Kamaye na ƙaramar hukumar Tsanyawa, gwamnan ya nuna takaicinsa kan yadda ya ce ƴanbindiga daga Katsina ke tsallakawa jihar domin ƙaddamar da hare-hare da sace mutane. ”Abin takaici ne yadda ƴanbindiga […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai