Labarai

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Alhini Kan Harin Da Yan Bindiga Suka Kai A Borno

Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayyana matuƙar alhini ga gwamnatin jihar Borno da mutanen Darajamal kan harin ‘yan bindigar da ya yi sanadiyyar rayukan mutane da dama a ƙaramar hukumar Bama. Shettima ya ce wannan lamari babban rashi ne ga jihar da kuma ƙasa baki ɗaya. A cikin sakon ta’aziyya da ya tura ranar […]

Babban Labari Labarai

Matatar Dangote Ta Musanta Dakatar Da Aiki

Matatar mai ta Dangote ta ƙaryata rahoton da ke cewa za ta iya dakatar da ayyukanta na sarrafa ɗanyen mai har nan da tsawon watanni biyu zuwa uku. Hakan na ƙunshe cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rukunin kamfanin na Dangote, Anthony Chiejina ya fitar, inda ya bayyana rahoton a matsayin “tsantsar ƙarya” […]

Babban Labari Labarai

Mai Martaba Sarkin Hadejia Ya Bukaci Gwamnatin Jigawa Ta Dauki Matakan Magance Barazanar Ambaliyar Ruwa

  Shugaban majalisar sarakunan masarautun jihar Jigawa, mai martaba sarkin Hadejia, Alhaji Dakta Adamu Abubakar Maje, ya bukaci gwamnatin jihar ta daukin matakan gaggawa don magance barazanar ambaliyar ruwa , a wasu garuruwan hakiman musamman wadanda suke kusa da gabar kogi. Mai martaba sarkin Hadejia, ya bayyana hakan ne, a ranar juma’a  a wajen maulidin […]

Babban Labari Labarai

Hisbah Ta Kama Mai Safarar Mutane Da Mata 12

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama wani da ake zargi da safarar mutane (wanda aka sakaya sunansa) a wani  garejin motoci tare da wasu mata 12 da ake zargi da safarar mutane da ke shirin tafiya Legas. Bayanin hakan ya fito ne daga bakin mataimakin Kwamandan Hukumar ta Hisbah, Sheikh Mujahideen Aminuddeen. Sanarwar ta […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000