Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Alhini Kan Harin Da Yan Bindiga Suka Kai A Borno
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayyana matuƙar alhini ga gwamnatin jihar Borno da mutanen Darajamal kan harin ‘yan bindigar da ya yi sanadiyyar rayukan mutane da dama a ƙaramar hukumar Bama. Shettima ya ce wannan lamari babban rashi ne ga jihar da kuma ƙasa baki ɗaya. A cikin sakon ta’aziyya da ya tura ranar […]










