Buhari Ya Yi Wa Najeriya Iya Koƙarinsa – Obasango

Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana rasuwar tsohon shugaba Muhammadu Buhari a matsayin rashi da Najeriya, ba ga iyalinsa kaɗai ba.

Ya kuma ce ”ana buƙatar kwarewar duk mutanen da suka samu damar jagorantar kasar nan a baya domin fitar da kasar a cikin halin da take ciki.”

Obasanjo ya kuma ce Buhari ya yi iya ƙoƙarinsa ga Najeriya, kuma ya yi adduar Allah ya yafe masa kurakurensa ya kuma a aljannah ce makomarsa.

Post masu alaƙa

Hadejia ta cika shekaru 120 da cin nasara kan turawan mulkin mallaka na Birtaniya.

NSCDC ta rufe wani gida da ake zargin ana safarar jarirai a Legos.

Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta kama wanda ake zargi da safarar Alburusai a tankin Babur