Buhari Ya Yi Wa Najeriya Iya Koƙarinsa – Obasango

Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana rasuwar tsohon shugaba Muhammadu Buhari a matsayin rashi da Najeriya, ba ga iyalinsa kaɗai ba.

Ya kuma ce ”ana buƙatar kwarewar duk mutanen da suka samu damar jagorantar kasar nan a baya domin fitar da kasar a cikin halin da take ciki.”

Obasanjo ya kuma ce Buhari ya yi iya ƙoƙarinsa ga Najeriya, kuma ya yi adduar Allah ya yafe masa kurakurensa ya kuma a aljannah ce makomarsa.

Post masu alaƙa

A riƙa yi wa masu shirin aure gwajin miyagun ƙwayoyi :- Buba Marwa

Bwala yayi zargin akwai hannun kasashen wajen kan matsalar tsaro a Nijeriya

Dakarun yan sanda 200 sun samu horon sarrafa makami a Kano.