Kasuwanci

Dangote ya dakatar da sayar da man fetur da naira

Matatar Dangote ta sanar da dakatar da sayar da mai ga masu sari da kuɗin Najeriya naira. A ranar 1 ga watan Oktoban 2024 ne dai Dangote ya fara sayar da mai na naira ga kwastomominsa a Najeriya, bayan cimma wata yarjejeniya da gwamnatin ƙasar, kan wadata ƙasar da man fetur. A lokacin an cimma […]

Read more

Matatar Dangote ta fitar da man biliyan 757 zuwa Turai

Matatar man Dangote ta fitar da man jirgin sama da darajarsa ta kai kusan Naira biliyan 757 zuwa Turai a watan Yuni. Jimillar man da aka fitar ta kai tan 466,000, wanda ya yi daidai da kusan lita miliyan 582.5. Rahotanni sun nuna cewa wannan shi ne mafi yawan man da Najeriya ta taɓa fitarwa […]

Read more

Gwamnatin Jihar Jigawa ta raba rancen naira miliyan dubu huɗu

Gwamnatin Jihar Jigawa ta raba rancen naira miliyan dubu huɗu a matsayin rancen sayen ababen hawa ga ma’aikatan jiha da na kananan hukumomi cikin shekaru uku da suka gabata. Gwamna Malam Umar Namadi ne ya bayyana hakan yayin jawabi a bikin ranar ma’aikata ta bana, kamar yadda Gidan Rediyon Jihar Jigawa ya rawaito. Ya ce […]

Read more

Matatar Man Dangote Ta Rage Farashin Fetur Zuwa N699

Matatar man Dangote ta sake rage farashin man fetur ɗin da take sayar da man, inda ta rage farashin man fetur ɗin daga Naira 828 zuwa Naira 699 kan kowace lita. Bayanan farashin da aka wallafa a shafin  kasuwancin farashin man fetur a Petroleumprice.ng a ranar Juma’a sun nuna cewa matatar ta aiwatar da wani […]

Read more

APC ta buƙaci a soke zaɓen cike gurbi a Kano

Jam’iyyar APC ta buƙaci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), da ta soke zaɓen cike gurbi na Shanono/Bagwai da kuma na mazaɓar Ghari a Jihar Kano. Jam’iyyar ta buƙaci a soke zaɓen saboda ta zargi cewar an samu tashe-tashen hankula a yankunan da zaɓen ya gudana. A cikin wata sanarwa da kakakin jam’iyyar […]

Read more