Zulum Ya Roki ‘Yan Borno Su Tashi Da Azumi Gobe Litinin
Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya bukaci jama’ar sa su tashi da azumi gobe litinin da adduoi domin neman taimakon Allah.
Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya bukaci jama’ar sa su tashi da azumi gobe litinin da adduoi domin neman taimakon Allah.
Masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Ose ta jihar Ondo, Nelson Adepoyigi. Clement Kolapo Ojo, shugaban karamar hukumar Ose, ya tabbatar da mutuwar Adepoyigi a wata sanarwa da ya fitar a safiyar yau Lahadi. Ojo, a cikin sanarwar da mai magana da yawunsa Oluwaseun Ogunniyi ya sanya wa hannu, […]
Crystal Palace ta doke Manchester City da ci ɗaya mai ban haushi a filin wasa na Wembley a ranar Asabar, inda ta lashe Kofin FA karo na farko a tarihinta. Eberechi Eze ne, ya zura ƙwallo ɗaya tilo tun da aka fara wasan, yayin da mai tsaron ragar Crystal Palace, Dean Henderson ya taka […]
Kwamishinan lafiya ta jihar kano Dr Abubakar Labaran Yusuf, ya yi bayani akan manyan shirye-shirye da sauye-sauyen da gwamnati ke aiwatarwa don sauya fasalin tsarin kiwon lafiya a jihar Kano, ya bayyana hakan ne a yayin tattaunawarsa da manema labarai. Tattaunawar ta mayar da hankali kan kalubalen kiwon lafiyar da ake fuskanta a halin yanzu, […]
Hukumar Tace Fina-finai da Dab’i ta Jihar Kano ta sanar da haramta gudanar da Bikin “Kauyawa Day” a fadin jihar, tare da fitar da matakai guda shida da za su tabbatar da bin wannan doka da kuma cikar manufofin da aka sanya a gaba.
Kwamitin tsaron da gwamnatin jihar Kano ta kafa don magance fadace-fadacen daba da ta’ammali da miyagun kwayoyi da kuma gyara tarbiyar matasa, karkashin jagorancin Dr. Yusuf Ibrahim Kofar Mata, ya kai sumame wuraaren da ake zargin maboyar yan Daba ne da kuma dilolin miyagun kwayoyi, a unguwannan Dorayi, Ja’en, Sharada, Unguwar Dabai, Dukawa, Kabuga, Kofar […]
Sojojin Najeriya sun kai wani mummunan harin ramuwar gayya kan sansanonin ’yan ta’adda a Dajin Sambisa, inda suka kashe mayaƙa da dama tare da tarwatsa maɓoyar miyagun. Sojoji sun ƙaddamar da wannan farmaki ne bayan kisan abokan aikinsu huɗu da ’yan ta’adda suka yi a farkon wannan makon. Kai tsaye sojojin suka kai hari kan […]
A Najeriya ‘yan majalisar dokokin ƙasar sun sake zama inda suka yi karatu na biyu ga ƙudurin dokar nan da ke neman yin gyaran fuska ga dokar zaɓe ta 2022 da za ta tilasta ‘yan ƙasar jefa ƙuri’a a lokacin manya da ƙananan zaɓuka masu zuwa. Wannan sabon ƙudurin doka dai ya janyo rarrabuwar kai […]
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya ce tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo ne ya murƙushe ƙungiyar Boko Haram lokacin da ta fara bayyana a shekarar 2002. Atiku, wanda ya yi mataimakin shugaban ƙasa daga 1999 zuwa 2007, ya bayyana hakan ne a wata ganawa da masu ruwa da tsaki daga Jihar Kogi a birnin […]
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci sojojin Najeriya su ƙara jajircewa wajen yaƙar matsalolin tsaro da ke addabar ƙasar nan. Ya ce zaman lafiya, dimokuraɗiyya, da ci gaban tattalin arziƙi duk suna dogara ne da tsaron ƙasa. Tinubu, ya bayyana hakan ne yayin wani bikin ƙaddamar da sabbin jiragen sama guda biyu ƙirar Agusta […]