Labarai

An Kashe Shugaban Jam’iyyar APC A Ondo

Masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Ose ta jihar Ondo, Nelson Adepoyigi. Clement Kolapo Ojo, shugaban karamar hukumar Ose, ya tabbatar da mutuwar Adepoyigi a wata sanarwa da ya fitar a safiyar yau Lahadi. Ojo, a cikin sanarwar da mai magana da yawunsa Oluwaseun Ogunniyi ya sanya wa hannu, […]

Read more

Crystal Palace Ta Lashe Kofin FA Na Farko A Tarihinta

  Crystal Palace ta doke Manchester City da ci ɗaya mai ban haushi a filin wasa na Wembley a ranar Asabar, inda ta lashe Kofin FA karo na farko a tarihinta. Eberechi Eze ne, ya zura ƙwallo ɗaya tilo tun da aka fara wasan, yayin da mai tsaron ragar Crystal Palace, Dean Henderson ya taka […]

Read more

Sojoji Sun Ragargaji Boko Haram A Dajin Sambisa

Sojojin Najeriya sun kai wani mummunan harin ramuwar gayya kan sansanonin ’yan ta’adda a Dajin Sambisa, inda suka kashe mayaƙa da dama tare da tarwatsa maɓoyar miyagun. Sojoji sun ƙaddamar da wannan farmaki ne bayan kisan abokan aikinsu huɗu da ’yan ta’adda suka yi a farkon wannan makon. Kai tsaye sojojin suka kai hari kan […]

Read more

Tinubu Ya Kaddamar Da Jirage 2 Don Kawo Karshen Matsalar Tsaro

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci sojojin Najeriya su ƙara jajircewa wajen yaƙar matsalolin tsaro da ke addabar ƙasar nan. Ya ce zaman lafiya, dimokuraɗiyya, da ci gaban tattalin arziƙi duk suna dogara ne da tsaron ƙasa. Tinubu, ya bayyana hakan ne yayin wani bikin ƙaddamar da sabbin jiragen sama guda biyu ƙirar Agusta […]

Read more