An Naɗa Mace Ta farko Mai Magana Da Yawun Rundunar Sojin Nijeriya
An naɗa mace ta farko a matsayin mai magana da yawun rundunar sojin ƙasa ta Nijeriya. Appolonia Anaele mai muƙamin Laftanar Kanar ce za ta karɓi muƙamin daga hannun Manjo-Janar Onyema Nwachukwu. Bayanai sun ce muƙamin nata zai fara ne a ranar Talata 22, ga watan Afrilun da muke ciki. Shekaru sama da 50 ke […]