Rikicin Ƙabilanci Ya YI Ajalin Sama Da Mutane 50 A Filato
Rahotanni daga jihar Filato na cewa adadin mutanen da suka mutu sakamakon hare-haren baya-bayan nan a ƙaramar hukumar Bokkos sun kai 52.
Rahotanni daga jihar Filato na cewa adadin mutanen da suka mutu sakamakon hare-haren baya-bayan nan a ƙaramar hukumar Bokkos sun kai 52.
Kotun Ƙoli ta soke hukuncin da Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja, ta yanke wanda ya amince da Julius Abure a matsayin shugaban jam’iyyar LP na ƙasa.
Dubban Mutane daga sassan Najeriya ne suka Halarci Jana’izar Shaik Abdul’aziz Idris Dutsen Tanshi wanda Allah ya yi wa rasuwa a daren Alhamis.
Tsohon mai magana da yawun kungiyar Dattawan Arewacin Najeriya Dokta Hakeem Baba-Ahmed, ya yi murabus daga matsayin mai bai wa Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin siyasa.
Daga : Safiyanu Haruna Kutama Fitaccen malamin addinin Islama da ke Jihar Bauchi, Dokta Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya riga mu gidan Gaskiya. Makusantan malamin sun tabbatar da rasuwarsa , Inda ya shafe tsawon lokaci Yana karantarwa da kuma harkar kasuwanci. Malamin ya yi fama da rashin lafiya inda gabanin watan Ramadana ya fita neman […]
A ranar Alhamis ɗin nan ne rundunar sojin Nijeriya ta ce ana cigaba da farautar ƙasurgumin ɗanbindiga, Kachalla Bello Turji wanda sojojin ƙasar suka daɗe suna nema sun ce ya kusa komawa ga mahalicci. Rundunar ta bayyana cewa kuma kwanakinsa sun kusa ƙarewa. Ta kuma yi watsi da iƙirarin da ake na cewa sojoji sun […]
Cibiyar yaƙi da ta’addanci ta ƙasa (NCTC) ta miƙa tsohon Darakta-Janar na masu yi wa ƙasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Maharazu Tsiga (mai ritaya) ga mai ba shugaban ƙasa shawara kan sha’anin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu. Tsiga, wanda aka kuɓutar bayan ya kwashe kwanaki 56 a tsare, a ranar Laraba an miƙa shi ne tare […]
Jami’an hukumar kashe gobara reshen jihar Kano da kuma na gwamnatin tarayya sun samu nasarar shawo kan gobarar data tashi a jami’ar Northwest dake jihar . Shugaban hukumar kashe gobara na jihar Kano, Sani Anas , ne ya tabbatar da hakan, lokacin da yake yi wa manema labarai karin haske kan musabbabin tashin gobarar. Anas, […]
Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya bukaci jami’an yan sandan , da suka samu Karin girma, su kara jajircewa wajen gudanar da aiyukansu domin nauyi ne ya karu kamar yadda suka yi alkawarin kare rayuwa da dukiyoyin al’umma. CP Ibrahim Bakori, ya bayyana hakan ne , a lokacin da yake likawa […]
Tsohon shugaban Hukumar Bautar Kasa A Najeriya Birgediya-Janar Maharazu Tsiga (mai ritaya), ya kuɓuta daga hannun ‘yan ta’adda masu satar mutane bayan shafe kwana 56 a sace.