Ma’aikatar Ilimin Nijeriya Ta Kaddamar Da Shirin Kara Inganta Tsaron Makarantu
Ma’aikatar Ilimi a Najeriya ta ce ta ƙaddamar da wani shiri na ƙara inganta tsaro a manyan makarantu, da na sakandare mallakarta da ke ɗaukacin faɗin ƙasar. Ma’aikatar ilimin ta ce, ta ɗauki matakin ne ganin yadda ake samun ƙaruwar ɗaliban da ke mutuwa a faɗin ƙasar, sakamakon harin ƴanbindiga, ko ƙwacen waya, ko wani […]