Majalisar Wakilai Ta Musanta Karɓar Kuɗi Kan Saka Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Majalisar Wakilan Najeriya ta ƙaryata zargin da ake mata na karɓar cin hanci domin amincewa da dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya ayyana a Jihar Ribas.
Majalisar Wakilan Najeriya ta ƙaryata zargin da ake mata na karɓar cin hanci domin amincewa da dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya ayyana a Jihar Ribas.
Kotun shari’ar Muslunci da ke zaman ta a Sharaɗa Hisbah a Kano, ƙarkashin mai Shari’a Tamim Sani Tamim Hausawa, ta sake aike wa da ƴar TikTok ɗin nan Ruƙayya Ibrahim wacce akafi sani da Ummin Mama, gidan gyaran hali da tarbiya ,bisa zargin ta da laifin yaɗa bidiyon Baɗala da tsaraici a kafar TikTok […]
A ranar Juma’a 21 ga Maris ne ake bikin Ranar Masu Larurar Galahanga ta Duniya, wato Down Syndrome a Turance. Majalisar Ɗinkin Duniya ce ta amince da kowacce ranar 21 ga watan Maris domin wayar da kan jama’a game da lalurar, tare da ƙoƙarin gano matsaloli da masu galahanga ke fuskanta, da kuma me za […]
An rantsar da Netumbo Nandi-Ndaitwah a matsayin shugabar ƙasar Namibia, wadda ta kafa tarihin zama mace ta farko da za ta jagoranci ƙasar. Tshohuwar ministar harkokin wajen ƙasar ta kasance jajirtaciyyar ƴar jam’iyyar SWAPO wadda ke mulkin Namibia tun bayan samun ƴancin kai daga Afirka ta Kudu a 1990. Da take magana da BBC, Nandi-Ndaitwah […]
Allah Ya yi wa Alhaji Nasiru Ahali, Shugaban Kamfanin Mainasara & Sons, rasuwa. Marigayin wanda yake shahararren masanin masana’antu ne ya rasu yana da shekara 108. A cewar majiyoyin na kusa da iyalan marigayin ɗan kasuwar ya rasu ne a wani asibiti da ke Kano a daren ranar Alhamis. Ana girmama Ahali a matsayin […]
Biyo bayan kara bunkasa aiyukan yan sanda a fadin Nijeriya, rundunar yan sandan jihar kano, ta samu gagarumar nasara cikin yan kwanaki kadan, kamar yadda babban sufeton yan sandan Nijeriya , Kayode Adeolu Egbetokun, ya bada umarnin kawo tsarin da za a yi amfani don magance aikata laifuka a fadin kasar. Rundunar yan sandan jihar […]
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta kama wasu mutane 5 da ake zarginsu da hada kai wajen yin garkuwa da wani matashi mai suna , Muhammad Bello dan shekaru 21, mazaunin garin Zakirai dake karamar hukumar Gabasawa Kano, inda masu garkuwa da mutanen suka nemi kudin fansar naira miliyan 15 kafin su sake shi. Kakakin […]
Rundunar sojin Isra’ila ta fara samame ta kasa a kudancin zirin Gaza lamarin da ya jawo martini daga kasashen duniya.
Ana zargin shugaban hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya NAHCON Farfesa Abdullahi Sale Pakistan da nuna bangaranci a hukumar wajen nada mukamai.
Rundunar Sojin Sudan ta bayyana cewa ta sake ƙwace iko da fadar shugaban ƙasar da ke Khartoum a ranar Juma’a bayan gwabza yaƙi da rundunar RSF.