Labarai

Wani Alkali Ya Yi Fatali Da Tayin Cin Hanci Don Ya Saki Yar Tiktok Mai Yada Bidiyon Batsa A Kano

  Rundunar yan sandan jihar Kano ta gurfanar da matashiyar yar Tiktok dinnan mai suna, Rukayya Ibrahim, wadda akafi sani da Ummin Mama, a gaban kotun shari’ar addinin musulinci dake hukumar hisbah, bisa zarginta da yada faifen bidiyon tsiraici a shafin Tiktok. An gurfanar da matashiyar dauke da tuhume-tuhumen, aiyukan nuna tsiraici, da shigar banza […]

Read more

Tinubu Ya Sanya Dokar Ta-baci A Jihar Ribas

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da Gwamna da mataimakinsa da daukacin ’yan Majalisar Dokokin Jihar Ribas, tare da ayyana dokar ta-baci a Jihar. Tinubu ya kuma ayyana Navy Vice Marshal Ibok-Ete Ekwe Iba a matsayin Gwamnan Rikon Jihar Ribas, a yayin jawabinsa ga ’yan Najeriya game da harin da aka kai wa bututun […]

Read more

Wike Ya Kwace Filin Sakatariyar PDP A Abuja

  Ministan birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, ya kwace filin sabuwar sakatariyar jam’iyyar PDP ta kasa dake birnin tarayya Abuja sakamakon rashin biyan haraji na shekaru 20. Bayanin hakan na cikin wata wasikar da hukumar kula da ƙasa ta birnin tarayya Abuja ta aikewa jam’iyyar PDP, dauke da kwanan watan 13 ga watan Maris. Daraktan […]

Read more