‘Yan Sanda 272 Sun Samu Karin Girma A Kano
Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta yi bikin kara wa jami’an ta 272 girma, a matakai daban-daban kamar yadda hukumar kula da aiyukan yan sanda ta kasa PSC ta amince.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta yi bikin kara wa jami’an ta 272 girma, a matakai daban-daban kamar yadda hukumar kula da aiyukan yan sanda ta kasa PSC ta amince.
Gwamnan Jihar Katsina Dokta Umar Dikko Radda ya jinjina wa jami’an tsaron Nijeriya kan nasarar da suka samu wurin kashe ‘yan ta’adda 80 a jihar. Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida na Katsina Dakta Nasir Muazu ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar. Ya ce sojojin sama na Operation Fansan Yamma da […]
Babu shakka Karas na da matukar amfani ga jikin dan adam musamman ma idanu. karas yana kunshe da sinadirai masu tarin yawa daga cikin su akwai sinadarin B-carotene da ke matukar taimaka ma lafiyar idanu. Binciken masana ingantaccen abinci sun bayyana cewa bayan karin dandano da karas yake karawa abinci yana kuma dauke da sinadarai […]
Kwamishinan Ma’aikatar Ilimi ta jihar Kano Dakta Ali Haruna Makoda, ya kai ziyar bazata makarantar sakandare ta maza dake yankin Gano a Karamar hukuma dawakin kudu.
Shugaban kasar Amurka wato Joe Biden ya bayar da lambar yabo ta musamman ga shahararren dan kwallon nan na kasar Argentina Leonel Messi. Ya bayar da lambar yabon ne a fadar sa ta shugabancin kasar ta Amurka wato White House a wannan rana ta Asabar. A wannan kadami da ake ciki Leonel Messi ya bar […]
Shugaban ƙungiyar Izala ta Ƙasa Sheikh Abdullahi Bala Balau ya ziyarci Muhammad Babandede OFR, OCM a Kano da yammacin ranar Asabar.
Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule ya rusa Majalisar Zartarwar Jihar tare da korar Sakataren Gwamnatin Jihar, Barista Muhammad Aliyu-Ubamdoma da kuma dukkanin hadimansa na musamman.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Lawal Usman Adamu, ya tsallake rijiya da baya a wani hari da ’yan ina-da-kisa suka kai masa. Sanatan, wanda aka fi sani da Mista La, ya sanar da haka ne a cikin dare, jim kaɗan bayan faruwar lamarin. Daga da ƙarfe 10 na daren ranar Laraba ne Mista La ya wallafa […]
Matasan garin Dawaki kudu sun share babban Asibitin yankin a wani bangare na murnar shigowar sabuwar shekarar 2025.
Wata kotun Musulunci da ke jihar Kano ta yanke wa wani mutum hukuncin ɗaurin wata biyu kan damfarar tsohuwar matarsa. Kotun da ke zamanta a ’Yan Alluna a Ƙaramar Hukumar Fagge, ta yanke hukuncin ne bayan samun sa da laifin bai wa tsohuwar matarsa rasit ɗin bogi na kuɗin abincin ɗansu. A yayin gurfanar da […]