Labarai

Gwamnan Jihar Katsina Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro

Gwamnan Jihar Katsina Dokta Umar Dikko Radda ya jinjina wa jami’an tsaron Nijeriya kan nasarar da suka samu wurin kashe ‘yan ta’adda 80 a jihar. Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida na Katsina Dakta Nasir Muazu ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar. Ya ce sojojin sama na Operation Fansan Yamma da […]

Read more

Amfanin Karas Ga Lafiyar Dan Adam

Babu shakka Karas na da matukar amfani ga jikin dan adam musamman ma idanu. karas yana kunshe da sinadirai masu tarin yawa daga cikin su akwai sinadarin B-carotene da ke matukar taimaka ma lafiyar idanu. Binciken masana ingantaccen abinci sun bayyana cewa bayan karin dandano da karas yake karawa abinci yana kuma dauke da sinadarai […]

Read more

Shugaba Biden Ya Baiwa Messi Lambar Yabo

Shugaban kasar Amurka wato Joe Biden ya bayar da lambar yabo ta musamman ga shahararren dan kwallon nan na kasar Argentina Leonel Messi. Ya bayar da lambar yabon ne a fadar sa ta shugabancin kasar ta Amurka wato White House a wannan rana ta Asabar. A wannan kadami da ake ciki Leonel Messi ya bar […]

Read more

Sanatan Kaduna Ya Tsallake Rijiya Da Baya

Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Lawal Usman Adamu, ya tsallake rijiya da baya a wani hari da ’yan ina-da-kisa suka kai masa. Sanatan, wanda aka fi sani da Mista La, ya sanar da haka ne a cikin dare, jim kaɗan bayan faruwar lamarin. Daga da ƙarfe 10 na daren ranar Laraba ne Mista La ya wallafa […]

Read more

An Daure Magidanci Kan Damfarar Tsohuwar Matarsa

Wata kotun Musulunci da ke jihar Kano ta yanke wa wani mutum hukuncin ɗaurin wata biyu kan damfarar tsohuwar matarsa. Kotun da ke zamanta a ’Yan Alluna a Ƙaramar Hukumar Fagge, ta yanke hukuncin ne bayan samun sa da laifin bai wa tsohuwar matarsa rasit ɗin bogi na kuɗin abincin ɗansu. A yayin gurfanar da […]

Read more