Labarai

Kananan Yara Sama Da Miliyan 1 Za Su Rasa Tallafin USAID

Asusun kula da ƙananan yara na Majalisar Dinkin Duniya ya ce yara miliyan ɗaya da dubu ɗari uku, ƴan ƙasa da shekara biyar masu fama da ƙarancin abinci mai gina jiki ne ke fuskantar barazanar daina samun tallafi a ƙasashen Habasha da Najeriya. UNICEF ya ce nan da watanni biyu abinci mai gina jiki da […]

Read more