Rahotanni na cewa sojojin Sudan a ranar Asabar sun kwace wasu muhimman gine-gine a tsakiyar birnin Khartoum, ciki har da babban bankin kasar daga hannun dakarun Rapid Support Forces (RSF), bayan sake ƙwace fadar shugaban kasar.
- Wadan Da Suka Ci Zarafin Yarinya A Kan Mangwaro Basu Ci Bulus Ba— Zulum
- Wuyar Da Na Sha A Gidan Yari Ce Ta Sanya Zan Koma Yin Wa’azi A TikTok: Ummin Mama