Labarai

Hukumar NNPC Da Matsalar Makamashi A Najeriya

Da sunan Allah mai girma, tsira da amincin Sa su tabbata ga farin jakada da iyalin sa, da sahabban sa da wadanda suka bisu da kyautatatawa har zuwa ranar lahira.  Bayan haka, a yau bayanin mu zai kalli hukumar haqowa, tacewa da sayar da man fetur ta kasa, wato NNPC. Sanin kowa ne cewa wannan […]

Read more

An Kama Yahaya Bello

Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arziƙi Zagon Ƙasa (EFCC), ta kama Tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, kan zargin karkatar da kuɗaɗe a lokacin gwamnatinsa. Jami’an EFCC sun bayyana cewa suna  yi masa tambayoyi dangane da zarge-zargen da ake masa. Sai dai wasu rahotanni na cewa Yahaya Bello ya je ofishin EFCC ɗin ne […]

Read more