Gwamnatin Jihar Kano Ta Ƙuduri Aniyar Farfaɗo Makarantun Kimiya Da Fasaha
Gwamnatin Jihar Kano ta jaddada kuddirinta na farfaɗo da manyan makarantun kimiya da fasaha domin inganta harkokin koyo da koyarwa a fadin jihar.
Gwamnatin Jihar Kano ta jaddada kuddirinta na farfaɗo da manyan makarantun kimiya da fasaha domin inganta harkokin koyo da koyarwa a fadin jihar.
Muna sanar da abokan hulɗar mu cewa Muhammad S. Ahmad Babban Jami’in Na’ura da ke Sashen Nazarin Labarin Ƙasa a Jami’ar Bayero ta Kano ya zama ɗaya daga cikin masu rubutun sharhi da fashin baki a wannan kafa.
Ƙungiyar Tuntuba Ta Arewa ta dakatar da shugabanta na kasa, Mamman Mike Osuman, sakamakon kalamansa dangane da zaben 2027 da ke tafe. An ruwaito shugaban da aka dakatar a yayin taron majalisar zartaswar kungiyar ACF ta kasa a ranar Larabar da ta gabata yana cewa Arewa za ta marawa dan takarar shugaban kasa da ya […]
Shugaban Hukumar Raya Kanana da Matsakaitan Masana’antu a Najeriya (SMEDAN), reshenKaduna, Alhaji Badamasi Barau, ya ce matsin tattalin arzikin da ake fuskanta a kasar nan ya jefa sama da mutane miliyan 130 cikin talauci.
Jami’an ‘yan sandan Najeriya a jihar Zamfara sun kama wani ɗan ƙasar Aljariya bisa zargin safarar manyan makamai. Bincike ya nuna wanda ake zargin ya jima yana safarar makamai a Jihohin Arewacin Najeriya. Kwamishinan ’Yan Sandan jihar Zamfara, Mohammed Dalijan ne ya bayyana kama mutumin a Gusau, a ranar Talata. Ya ce ’yan sanda sun […]
Shugaban Gidauniyar Tallafawa Mabukata Daga Tushe (Grassroot Care and Aid Foundation GCAF) Ambasada Auwalu Muhd Danlarabawa ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karshen yawaitar masu Shaye-Shayen kwayoyi a fadin Najeriya.
A watanni 19 na mulkin Shugaba Bola Ahmed Tinubu a mulkin Najeriya, ƙididdiga ta tabbatar da cewa gwamnatinsa ta ciyo bashin da ya haura Naira tiriliyan 50, wanda ya zarce rabin wanda ta gada.
Jami’an hukumar tsaro ta Sibil Difens sun aika mayaƙan Boko Haram kimanin 50 barzahu yayin musayar wuta a Jihar Kaduna.
Mai Alfarma Sarkin Musulmin Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya musanta zargin da ke cewa sarakunan gargajiya suna tsoron gwamnonin jihohinsu.
Kwalara na daya daga cikin ƙwayoyin cututtuka da suke yaduwa ta hanyar ruwa, ko ta abinci maras tsafta. Kwalara na haifar da amai da gudawa, kuma tana saurin yin kisa idan har ba a ɗauki mataki a kan lokaci ba. Waɗanda cutar ta yi wa tsanani za su yi fama da rashin ruwan jiki wanda […]