Kano: Wata kotu ta hana a kama Musa Iliyasu Kwankwaso
Kano: Wata kotu ta hana a kama Musa Iliyasu Kwankwaso
Kano: Wata kotu ta hana a kama Musa Iliyasu Kwankwaso
Gwamnna ya bayyana hakan ne a yayin zaman majalisar zartawas karo na 7 a gidan gwamnati, inda ya yi alƙawarin cewa akwai ayyuka masu yawa da za su zo nan ba da daɗewa ba.
A jiya Majalisar Dattawa ta kammala karatu na biyu na ƙuduri wanda ya shafi babban bankin ƙasar nan, inda aka buƙaci a yi doka da za ta hana duk wani gwaman bankin da ke bakin aiki shiga harkokin siyasa.
……Shugaban kasa ya fahimci rawar da kamfanoni masu zaman kansu ke takawa. A jiya ne kungiyar Dangote ta samu gagarumin yabo daga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, wanda ya bayyana matsayin gwamnati kan ci gaban da kamfanin ya samu a Najeriya da ma nahiyar Afirka baki daya. Amincewa da Shugabancin ya zo ne bayan karramawa […]
Shahararriyar jarumar nan ta masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Rahama MK, wadda aka fi sani da Hajiya Rabi Bawa Mai Kada ta cikin shirin fim mai dogon zango na kwana casa’in ta haifi santaleliyar jaririya a gidan mijinta na gaske.
Gwamnan jihar Kogi Yahya Bello ya musanta labarin da ake yaɗawa cewa ya tsallake rijiya da baya, bayan da wasu ɓata gari suka kai masa hari da nufin daukar ransa.
A ranar Juma’a, 20 ga watan Oktoba 2023 aka daura auren Ibrahim Umar Musa Yar’adua da amaryarsa Amira Muhammed Babandede. Ibrahim ɗa ne ga marigayi tsohon Shugaban kasar Najeriya, Malam Umar Musa Yaradua.
Gidauniyar MacAurthar tare da haɗin gwiwa da Jaridar Stallion Times sun horar da ‘yan jarida dabarun shirya rahoton bin ƙwaƙƙwafi wato (investigative report) da kuma yadda za a yaɗa rahotannin zuwa kafafen sadarwa mabambanta.
Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da biyan wani ɓangare na albashin mambobin Ƙungiyar Malaman Jami’a (ASUU) wanda aka riƙe sakammakon dokar Ba-aiki-ba-biya wadda aka saka musu biyo bayan yajin aikin da suka kwashe watanni takwas suna yi. An fara yajin aikin tun daga ranar 14 ga watan Fabarairu, 2022 zuwa 17 ga watan […]
Sabon Shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya bayyana cewa ba za a samu sauƙi ko magance yawan satar kuɗaɗen gwamnati a Najeriya ba, har sai an hana