Yarima mai jiran gadon sarautar Saudiyya ya yi wani zama da jami’an gwamnatocin ƙasashen duniya
Yarima mai jiran gadon sarautar Saudiyya Muhammad Bin Salman ya jagoranci taro da manyan jami’an gwamnatocin ƙasashen duniya da ke halatar aikin hajji.
Yarima mai jiran gadon sarautar Saudiyya Muhammad Bin Salman ya jagoranci taro da manyan jami’an gwamnatocin ƙasashen duniya da ke halatar aikin hajji.
Gwamnan jihar Neja Alh. Umar Muhammed Bago, da ke cikin Alhazan Najeriya a aikin Hajjin bana ya ce bai gamsu da inda aka sauke Alhazan jiharsa ba a zaman Mina don haka za su kalubalanci Hukumar Alhazai ta Najeriya.
Hukumar kare bayanan sirrin masu amfani da intanet ta ƙasa (NDPC), ta ce umarnin da Babban Bankin Ƙasa (CBN) ya bai wa bankuna na neman bayanan soshiyal midiya na abokan hulɗarsu ya saɓa doka.
A yau ne shugabannin ƙasashen Turai za su yi wani muhimmin taro a Brussels, inda ake sa ran batun China na kan gaba cikin muhimman batutuwan da za su tattauna.
Jam’iyyar ta ce matakin cire tallafi da kuma farashin bai daya na Naira a kasuwanni zai samar wa kasar karin triliyan 2 a kudaden sgihar da take samu.
Tsohon babban hafsan tsaron Najeriya Janar Lucky Irabor mai ritaya, ya ce samar da tsaro ga babbar ƙasa irin Najeriya abu ne mai wahala duk da za a iya yin hakan.
Hakan na ƙunshe cikin wata sanarwa da tsohon maitaimaka masa akan harkokin ƴaɗa labarai Malam Garba Shehu ya wallafa a shafinsa na Twitter.
Alhazai fiye da dubu hudu aka kwantar a asibiti sakamakon tsananin zafin rana a yayin aikin hajjin bana, cewar mai wani Magana da yawun ma’aikatar lafiya ta kasar a jiya laraba.
Kungiyar Kwadago ta ƙasa reshen jihar Kano ta magantu kan matsalar Ma’aikata akalla 10,000 da gwamnatin jihar Kano ta tsayar musu albashi.
Wata mai aikin agaji, Duaa Tariq ta shaida wa manema labarai cewa an rinƙa jin rugugin manyan bidigogi a wasu sassa na Khartoum, babban birnin ƙasar tun da sanyin safiyar yau.