Gwamnan Kano ya umarci kwamishinonin da zai nada da su bayyana dukiyarsu kafin kama aiki
Inda yaƙara da cewar, daga yanzu, duk wanda ya san sunansa ya shiga cikin waɗanda za’a naɗa kwamishina ya bayyana dukiyar da ya mallaka gabanin majalisa ta tantance shi.