Jam’iyyar PDP Ta Janye Dakatarwar da Aka Yi Wasu ‘Ya’yanta
A wani mataki na sasanta rikicin da ke ruruwa a PDP, kwamitin zartaswa na jam’iyyar a ranar Alhamis ya janye dakatarwar da ya yi wa wasu ’ya’yan jam’iyyar.
A wani mataki na sasanta rikicin da ke ruruwa a PDP, kwamitin zartaswa na jam’iyyar a ranar Alhamis ya janye dakatarwar da ya yi wa wasu ’ya’yan jam’iyyar.
Karamin ministan albarkatun man fetur na Najeriya Timipre Sylva ya yi murabus daga mukaminsa domin neman sabon wa’adi a matsayin gwamnan jihar Bayelsa mai arzikin man fetur a yankin Neja Delta.
sabon zaɓaɓɓen mataimakin shugaban ƙasar Najeriya Sanata Kashim Shettima ya kai wa tsofaffin shugabannin Najeriya Ibrahim Badamasi Babangida da kuma Abdulsalami Abubakar ziyara a Minna, babban birnin jihar Neja. Shettima ya kwatanta tsoffin shugabannin a matsayin mutanen masu dattaku da kuma ubannin ƙasa, inda ya ce gwamnati mai zuwa za ta yi aiki da su […]
Gamayyar masu saka ida a zaben 2023 sun bukaci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), da ta sake yin nazari kan sakamakon zaben Jihar Kaduna.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP a zaɓen da ya wuce a Najeriya, Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce ba zai yi wa gwamnan Kano mai jiran gado, Abba Kabir Yusuf, katsalandan cikin harkokin mulkinsa ba.
Zababben Gwamnan Jihar Kano, Mai Girma Engr. Abba Kabir Yusuf, ya bayar da Shawara ga dai daikon Jama’a da kungiyoyi da suke ci gaba da gine-gine a filaye mallakar gwamnati ciki da kewayen kano
Zababben Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da nadin Sanusi Bature Dawakin Tofa a matsayin sakataren yada labaransa zuwa lokacin karbar mulki.
Kotun kolin Najeriya ta yi watsi da karar da wasu ‘yan jam’iyyar APC uku su ka shigar a gabanta da ke ƙalubalantar cancantar zababben shugaban ƙasa, Bola Tinubu a matsayin ɗan takarar jam’iyyar tasu zaben da ya gabata.
Mataimakiyar shugaban ƙasar Amurka Kamala Harris ta bayyana cewa samun ƙarin mata a kan karagar mulki a matsayin wani muhimmin tubali na kafa ingantacciyar dimokaradiyya.
Hukumar sadarwa ta Najeriya ta ce ta damu da korafe-korafen da ‘ƴan ƙasa ke cigaba da yi mata a kan yadda datarsu ta sati ko wata ko shekara ke saurin ƙarewa.