Ƙasar Angola Ta Ƙwace Matsayin Najeriya Wajen Fitar da Gangar Mai a Afirka
Adadin danyen man da Najeriya ke hakowa ya ragu zuwa ganga dubu dari 9 da 99 a kowace rana a watan Afrilu, lamarin da y aba wa Angola damar shiga gaban Najeriya.
Adadin danyen man da Najeriya ke hakowa ya ragu zuwa ganga dubu dari 9 da 99 a kowace rana a watan Afrilu, lamarin da y aba wa Angola damar shiga gaban Najeriya.
Kanfanin zai koma Maidugurin ne a cikin mako mai zuwa bayan shekaru 5 da dakatar da aikin sakamakon mummunan ayyukan kungiyoyin ‘yan ta’adda.
Gwamnatin Najeriya ta ce ta tsara wani kundi da zai taimakawa sabuwar gwamnati ta Bola Tinubu, kan yadda za ta cire tallafin mai ba tare da wata matsala ba.
Ya zuwa safiyar wannan rana ta Litinin da misalin karfe 08:32 na safe, Hilda Bassey, wacce aka fi sani da Hilda Baci, ta shafe awanni 88 da minti 32 tana girki.
Hukumar kula da wutar lantarki ta ƙasa NERC, ta hana kamfanonin rarraba wuta wato DisCos, karɓar kuɗaɗe daga hannun kwastomomin da aka yankewa wuta.
Dakarun rundunar soji ta hadin-gwuiwa da aka fi sani da Multinational Joint Task Force da ke aiki a yankin Tafkin Chadi sun yi nasarar kashe mayakan Boko Haram tare da ƙwace makamai masu yawa.
Kasar ta kaddamar da wani shiri da zai bai ƴan asalin ƙasar da kuma waɗanda ke zama a can, damar karɓar bakuncin ƴan Sudan bayan sauya bizarsu ta Umrah zuwa ta ziyara.
Wata kotun majistare a jihar ta tura basaraken ƙauyen Ode a ƙaramar hukumar Akure ta Arewa, Oba Adewale Boboye, gidan gyaran hali, bisa laifin rusa wani gini da lalata bishiyoyi da amfanin gona, ba bisa ƙa’ida.
Uwargidan shugaban kasa Haj. Aisha Buhari ta zagaya da uwargidan zababben shugaban kasa Sanata Oluremi Tinubu fadar shugaban kasa don ta ga zubin fadar.
Shugaban kungiyar ma’aikatan jinya da unguwar zoma ta kasa (NANNM) reshan Jihar Kano, Kwamred Ibrahim Maikarfi Muhammad ya bayyana cewa hana likitoci fita wajen Nijeriya danyaen aiki ne